Hukumar NDLEA
NDLEA Ta Yi Babban Kamu, Sai da Buhari Ya Fito Yana Yabawa Buba Marwa. Nasara bayan nasarar da Janar Buba Marwa yake samu a NDLEA ya burge Muhammadu Buhari
Jami'an hukumar hana fasa kwabrin kwayoyi NDLEA, a ranar Asabar, 17 ga Satumba sun damke fasinjoji biyu da bindigogin PAP guda 18 da harsasai 1,300 a jihar Kogi
NDLEA ta farmaki wani babban rumbu a yankin Ikorodu da ke jihar Lagas inda aka kama hodar iblis da ya kai nauyin tan 1.8 (kilo 1,855), darajarsu ta kai N193bn
Hukumar yaki da fasa-kwabrin miyagun kwayoyi, NDLEA, ta damke wata mata mai tsohon ciki mai shekaru 25 dauke da kwayoyi methamphetamine a garin Auchi jihar Edo.
Suleiman Mohammed, Lauyan Dakataccen mataimakin kwamishanan yan sanda DCP Abba Kyari ya karyata maganar cewa wanda yake karewa a kotu na wata gungun makasa.
Mun kawo muku labarin cewa gwamnatin tarayya ta gano wasu kadarori 14 wanda ake zargin Abba Kyari ya mallaka na filaye, gidaje da makudan kudade a bankin GTB.
DCP Abba Kyari, ya karyata batun mallakar kadarori 14 da ake zargin gwamnatin tarayya ta bankado. Ya ce tuni mamalakan wadannan kadarori suka shigar da kara.
Babbar Kotun tarayya a yau Talata, ta sake tabbatar a hukuncinta na bayan game da bayar da belin mataimakin kwamishinan yan sanda da aka dakatar, Abba Kyari.
Babbar kotun tarayya dake zama a Abuja ta saka ranakun 19, 20 da 21 na watan Oktoban shekarar nan domin shari'ar dakataccen DCP Abba Kyari da wasu mutum hudu.
Hukumar NDLEA
Samu kari