Gasar kwallo
Afrika - Dan wasan kwallon kafa na kasar Senegal kuma sabon dan wasan Clob din Bayan Munich Sadio Mane ya lashe kyautar gwarzon dan kwallon kafa na Afirka na.
Za a ji labari na wasanni, Kasashe uku suka yi tarayya domin daukar nauyin ‘World Cup’ na shekarar 2016. Wadannan kasashe sun hada da Amurka, Kanada da Mexico.
Za a ji yadda sabon Koci ya shiga tarihi, Najeriya ta doke kasar Sao Tome da ci 10–0. Super Eagles sun yi wa ‘Yan wasan Sao Tome cin kaca, za a dade ana labari.
Tsohon tauraron dan kwallon nahiyar Anfrika kuma na kasar Kamaru, Patrick Mboma, ya Musulunta ranar Juma'a da ta gabata a Masallacin Bonamosadi dake Douala.
Kimanin watanni biyu bayan kammala gasar cin kofin nahiyar Africa ta AFCON a Kamaru, sabbin motoccin bus 89 da aka yi amfani da su wurin jigilar yan wasa da was
Najeriya ta sha dungure da faduwa a neman tikitin shiga gasar cin kofin duniya da za a buga a birnin Qatar a cikin shekarar nan. Ghana ce ta samu damar shiga.
Wani likita da ke aiki da kungiyar wasan kwallon kafar nahiyar Afirka, CAF, Dr. Joseph Kabungo ya mutu jim kadan bayan Ghana ta cire Najeriya a gasar kwallon ka
Labari da dumi-dumi ya bayyana cewa, an tashi daga wasan share fagen shiga gasar kofin duniya da za a yi Qatar, wanda Super Eagles ta Najeriya ta buga da kasar
Jihar Legas - Da alamun shugaba Muhammadu Buhari zai halarci wasan kwallon hayewa gasar kwallon duniya na Qatar 2022 da za'a buga tsakanin Najeriya da Ghana.
Gasar kwallo
Samu kari