Hukumar yan sandan NAjeriya
Kungiyar ta'addanci ta ISWAP ta tabbatar da alhakin kaiwa wani ofishin yan sanda hari a jihar Kogi.Sun bayyana hakan ne ta wata takarda da suka saki a Telegram.
Yan bindiga sun yi garkuwa da mambobin kungiyar Makiyaya ta Najeriya (MACBAN) guda 10 tare da sace shanu 300 a jihar Anambra. Sun nemi a biya fansa miliyan N4.
Masu fashi da makami, masu garkuwa da mutane da sauran miyagu da suka addabi Abuja, musamman a garuruwan kan iyaka, suna gina sansaninsu ne a kan tsaunuka.
Wasu tsagerun yan bindiga sun kashe jami’an yan sanda uku a ranar Asabar, 23 ga watan Afrilu a jihar Kogi yayin da suka kai farmaki a hedikwatar su na Adavi.
Hukumar yan sandan ƙasar nan ta ayyana wasu mutum 12 sunayen su da hotuna waɗan da take zargi da aikata manyan laifuka, tana neman su ruwa a jallo a Anambra.
Wani matukin Keke Napep Dayyabu Anwalu, ya zama miloniya dare guda. Wannan ya biyo bayan nasarar da ya samu a babban kotun tarayya kan hukumar ladabtar da yan.
Yan bindiga sun sake kai hari a wani gari a Zamfara, inda suka raunata mutane da dama kuma suka sace dabobi da yawa da ba a tabbatar da adadinsu ba. TVC ta raho
Hukumar yan sandan jihar Imo a ranar Juma'a ta damke wani mutumi mai suna, Simeon Onigbo, wanda ake zargin mai hada Bam ne wa yan awaren Indigenous People of Bi
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina tayi nasarar sheke a kalla 'yan ta'adda guda biyu, tare da gano makamansu, kayan sihirce-sihircensu da abubuwa masu fashewa.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari