Hukumar yan sandan NAjeriya
Hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC) ta titsiye wani dan tsohon gwamnan jihar Nasarawa, Tanko Al-Malkura bisa zargin sayan kadara.
Hukumar Kula da Walwalan Yan Sanda, PSC, ta biya wani mai sana'ar adaidaita sahu a Jihar Kano, Dayyabu Auwalu, diyyar Naira miliyan 3. Daily Trust ta rahoto cew
Yanzu muke samun mummunan labarin wani iftila'in da ya faru a jihar Taraba, inda wani bam ya tashi a wani gidan cin abinci. An ce akalla mutane 3 ne suka mutu.
Rahotanni sun bayyana cewa wani mai neman takarar majalisar dokokin jihar Enugu a zabe mai zuwa Mista Akaolisa Ogbe ya tsallake rijiya da baya a wani yunkurin.
Yan ta’adda sun kashe uku daga cikin mutane 26 da aka sace daga kauyen Ungwan Bulus sannan sun yi barazanar kashe sauran da suka rage idan ba a biya fansa ba.
Babban limamin cocin nan da ke tasa shugaba Buhari a gaba, Matthew Kukah, ya ce Aisha Buhari, uwargidan shugaban kasa, Manjo Janar Muhammadu Buhari (mai ritaya)
Iyalan Yahaya Hassan Musa, dan kasuwa mai shekaru 39, sun shiga zaman makoki bayan an gano gawarsa a wani daji awanni bayan wadanda suka sace shi sun karbi Nair
Masu garkuwa da mutane sun yi awon gaba da wata matashiyar budurwa mai suna, Tina Moses, a ranar Juma'a ana gobe zaa daura mata aure da angonta a jihar Kaduna.
Rahoto ya bayyana cewa an kashe wasu mutane da ba a tantance adadinsu ba a wani hari da wasu ‘yan bindiga suka kai a karamar hukumar Orlu ta jihar Imo; kudanci.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari