Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna a ranar Litinin ta fatattaki wasu ‘yan bindiga da suka yi wa masu ababen hawa kwanton bauna a hanyar Kaduna zuwa Birnin Gwari.
Miyagun yan bindiga sun yi garkuwa da mutane masu yawan gaske bayan sun farmaki matafiya a kan hanyar babbar titin Kaduna zuwa Birnin Gwari da ke jihar Kaduna.
Yan sanda a Abuja a safiyar ranar Laraba 1 ga watan Yunin 2022, sun ceto mutane hudu daga mabuyar masu garkuwa a Dutsen Dudu a unguwar Kuje sun kuma lalata mabo
Kuma dai, an kai harin Bam karamar hukumar Kabba dake jihar Kogi, kwanaki 18 kacal da kai harin farko. Leadership ta ruwaito cewa wannan karon ana zargin nakiya
Jami'an tsaro sun tsinci rubabbun gawarwakin wani dan kasuwa, Lawrence Olorungbon, matarsa da yaransu uku a cikin gidansu da ke yankin Apapa ta jihar Lagas.
Wasu tsagerun yan bindiga sun yi ajalin tsohon kwamishinan hukumar NPC ta ƙasa a gidansa dake jihar Nasarawa, kuma sun yi awon gaba da 'ya'yansa biyu mata.
Jami'an yan sanda wasu mutane 10 da ake zaton yan yankan aljihu ne a babban taron jam’iyyar Peoples Democratic Party (PDP) da aka yi a Abuja a ranar Asabar.
Yan bindiga sun farmaki garin Jere a karamar hukumar Kagarko da ke jihar Kaduna, inda suka kashe mutum daya tare da sace da dama ciki harda yan gida daya su 4.
Wasu yan bindiga sun bindige wani ango har lahira sannan suka sace amaryarsa mai dauke da juna biyu a garin Jere da ke karamar hukumar Kagarko a Jihar Kaduna.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari