Hukumar yan sandan NAjeriya
Boko Haram dai kungiya ce ta ta'addanci da ta shahara a Najeriya da kasashen nahiyar Afrika makwabta, inda ta yi sanadiyyar mutuwar mutane da dama da kuma salwa
Biyo bayan abinda ya faru na ta da zaune tsaye da yamutsi a makociyar Zamfara, wato jihar Sokoto, hukumar yan sanda ta kira taron lalubo hanyar daƙile lamarin.
Rundunar 'yan sandan Najeriya (NPF) ta ce ta kama wasu biyu Aminu Lawal da Murtala Dawu - da ake zarginsu da hannu wajen garkuwa da daliban jami'ar Greenfield.
Jami'an tsaro na zargin masu kwarmata bayanan yan bindiga da hannu a ɓalla tsaro har yan bindiga suka samu damar kai hari da sace matafiya a hanyar Abuja-Kaduna
Rundunar 'yan sandan jihar Katsina ta ce ta dakile harin 'yan bindiga a kauyen Dabaibayawa na Batagarawa da kauyen Dankiri na karamar hukumar Dutsinma ta jihar.
Ministar kudi Zainab Ahmed, ta dakatar da babban akanta-janar na tarayya, Ahmed Idris, har sai baba-ta-gani domin bincike kan zargin da ake masa na wawure kudi.
Wasu ‘yan bindiga sun kashe dangin shugaban karamar hukumar Ikwo ta jihar Ebonyi, Steve Orogwu, su uku a wani farmaki da suka kai gidansa basu same shi ba.
Gwamnatin Jihar Kano, a ranar Talata ta ce ba a makaranta ne fashewar tulun gas ya faru a Sabon Garin Kano ba, The Nation ta rahoto. Kwamishinan Labarai, Malam
Adadin wadanda suka mutu sakamakon fashewar tulun iskar gas da ta afku a jihar Kano a ranar Talata ya karu zuwa tara, bayan fashewar tulun iskar gas a Kano.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari