Hukumar yan sandan NAjeriya
Jam’iyyar APC ta gamu da matsala, an maka IGP a kotu kan takardun Bola Tinubu. Incorporated Trustees of Center for Reform and Public Advocacy ta kai karar.
Sabon rikicin da ya ɓalle a majalisar dokokin jihar Bauchi ya ɗauki sabon salo bayan wasu da ba'a gane ba sun yi yunkurin kona zauren baki ɗaya, amma aka dakile
Wasu tsagerun yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun yi awon gaba da wasu limaman cocin Katolika biyu a jihar Edo a ranar Asabar, 2 ga Yuli.
A kalla yara guda 50 ne aka ceto a wani gidan karkashin kasa da ke kasan wani coci a wani gari, Jihar Ondo. Jaridar Vanguard ta tattaro cewa an sace yaran ne ak
Rundunar yan sandan Jihar Ogun, a ranar Alhamis ta bayyana cewa wanda ya yi wakar Zazu, Habib Okikiola wanda aka fi sani da Portable, ya kai kansa hedkwatar yan
Saboda hare-haren yan bindiga a masarautar Birnin Gwari a Jihar Kaduna, jagoran al'umma kuma tsohon manajan KSMC, Alh. Zubairu Idris Abdulrauf, ya yi maraba da
Mutane na cikin fargaba a babban birnin jihar Enugu a yayin da wasu yan bindiga suka kai hari shingen yan sanda suka kashe biyu cikinsu da wasu. Lamarin ya faru
Ana cigaba da cece-kuce cikin 'yan sandan Najeriya bayan karin girman da aka yi wa Ayoola Oladunni da Usman Shugaba, dogaran Yemi Osinbajo da Aisha Buhari.
Dan majalisar tarayya mai wakiltar mazabar Gummi/Bukkuyum a jihar Zamfara, Suleiman Abubakar Gumi, a jiya ya ce ‘yan bindiga sun kori sama da al’ummomi 30 a jih
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari