Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar yan sanda ta kama wani matashi dan shekara 26 kan zarginsa da amfani da asiri wurin damfarar masu sana'ar biyan kudi na POS a jihar. Kakakin yan sandan
'Yan bindiga a jihar Neja sun kashe wani dan banga sun kuma raunata wani da harbin bindiga a yankin Ebbo ya karamar hukumar Lapai a jihar Neja a Arewacin Najer
Majiyoyi sun ce a taron shugabannin PSC da aka yi ranar Laraba, an bukaci Smith da yayi murabus kuma ya mika ragamar hukumar hannun mai shari’a Clara Ogunbiyi.
Rahoton Premium Times ya ce, ‘yan sanda a jihar Kwara sun ceto wata mata da danta da aka sace bayan wani dauki ba dadi tsageru a wani aikin ceto da ‘yan sanda.
Wasu matan daga garin Filiya, a karamar hukumar Shongom, Jihar Gombe, a ranar Laraba sun yi zanga-zangan lumana bayan kisar da ake zargin makiyaya sun yi wa maz
Rikicin siyasa a jam'iyyar PDP tun bayan kammala zaɓen fidda gwani a dukkan matakai na ƙara ƙamari yayin da a Bayelsa yan sanda suka kama ɗan takarar Sanata.
Rundunar ‘yan sanda na reshen jihar Edo su hallaka ‘yan bindiga a Uhunmwonde. Wani abin farin cikin shi ne an ceto wani jariri da suka sace, an maidawa uwarsa.
Shugaban hukumar kula da ayyukan yan sandan Najeriya, PSC, Musiliu Smith ya yi murabus daga aikinsa. An tattaro cewa kwamitin hukumar ne ta bukaci Smith ya yi
Yan bindigan da suka sace wani mai martaba sarkin Isiala Umudi da ke jihar Imo, Eze Joel Ndenkwo, sun kira, sun nemi a biya naira miliyan 200 kafin su sako shi.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari