Hukumar yan sandan NAjeriya
Yanzu muke samun labarin cewa, lafiyar shugaban 'yan awaren Biafra, Nnamdi Kanu ta tabarbare sakamakon ci gaba da ajiye shi da aka yi a hannun hukumomin kasar.
Lauya Femi Falana, ya caccaki mai magana da yawun rundunar 'yan sandan Najeriya, yace hukuncin shekaru 25 a gidan maza ne kan 'dan sanda da ya mari farar hula.
Kungiyar 'yan kasuwa Sinawa a Najeriya (CBCAN) ta bayyana yin Allah wadai da kisan da wani dan kasar China ya yiwa budurwarsa, Ummukulsum Buhari a ranar Juma'a.
Wasu samari matasa guda biyu sun kaure da faɗa kan wata budurwa guda ɗaya mai suna Aisha a jihar Nasarawa, lamarin ya yi muni kan ɗaya inda ya rasa hannunsa.
Kwamanda Hukumar Kiyayye Haddura na Kasa, FRSC, na Jihar Cross Rivers, Maikano Hassan, ya tabbatar da cewa hatsari ya kashe wata mata mai matsakaicin shekaru a
Yayin binciken yan sanda, mutumin an ɗan china da ya je har gida ya kashe vudurwara a Ɗorayi Babba yace cin amanar data masa ya sa ya ɗauki matakin kasheta.
Kakakin rundunar yan sandan Najeriya, Olumuyiwa Adejobi, ya bayyana cewa idan da jami’in dan sanda zai mari wani dan farin hula, mai shi bai da damar ramawa.
A cigaba da kokarin dawo da zaman lafiya a jihar Zamfara dake arewa maso yammacin Najeriya, dakarun yan sanda sun kama wani hatsabibin ɗan bindiga da sojan Bogi
Wasu tsagerun yan bindiga sun kai farmaki gidan babban hadimin gwamnan Bauchi kan harkokkin addinin kirista, Fasto Magaji, sun jikkata mutum ɗaya dake gidan.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari