Hukumar yan sandan NAjeriya
IGP na Yan Sandan Najeriya ya bada umurnin a raba wa jami'an rundunar rigar kariya daga harsashi, kwalkwali, barkonon tsohuwa da wasu kaya gabanin zaben 2023.
Bayan yan kwanaki tsare hannun jami'an yan sanda a jihar Borno, an saki tinkiyar da aka damke kan laifin cin bushasshen kifin wani dan kasuwa a Bulabulin Borno.
Rahoton dake shigo mana da safiyar Talatan nan sun nuna cewa wata quta da tashi sakamakon motsin wutar lantarki ta yi ɓarna a Plazar 'yan sanda a Nasarawa.
Rundunar ‘yan sandan jihar Borno ta dakile wani mummunan farmaki da wasu da ake zargin mambobin ISWAP ne suka kai caji ofis a birnin Magumeri dake jihar Borno.
Yan sanda a garin Maiduguri sun kama tare da tsare wata tunkiya da yaranta biyu bayan wani ya shigar da kara kan cewa sun cinye masa soyayyen kifi da ya kasa.
Rundunar yan sandan jihar Legas ta bakin kakakinta Benjamin Hundeyin ya sanar da cewa nutsewa a ruwa ne sanadin mutuwar Ifeanyi Adeleke, dan mawaki Davido.
Wasu mahara sun tare wata motar bas sun yi awon gaba da fasinjoji guda tara a hanyar Emuoha na East-West Road a jihar Ribas. Wani mazaunin garin ya bada labarin
'Yan bindiga sun gamu da ajalinsu a hannun wasu jami'an tsaro a jihar Anambra. An hallaka uku yayin da aka gano layu da guraye a jikinsu kaca-kkaca ba kai.
Sifeta janar na ‘yan sandan Najeriya, IGP Alkali Baba ya bukaci bincike kan zargin da ‘yar sanda Bamidele ke wa Abokin aikinta na lakada mata mugun duka a Osun.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari