Hukumar yan sandan NAjeriya
Yan sanda sun kama wani matashi mai shekara 19 a Jihar Adamawa, Isreal Emmanuel saboda shirya garkuwa da kansa tare da karbar Naira miliyan 1 na fansa daga maha
Hukumar yan sandan Najeriya ta yi watsi da labaran cewa an dasa bama-bamai a wasu wurare dake birnin tarayyar Najeriya, Abuja. Hukumar ta ce karya kagagge.
Kamfanin gine-gine na Julius Berger ya rufe ayyukansa a babban birnin tarayya Abuja. Rufewan na zuwa ne a matsayin martani kan fargabar harin ta'addanci a babba
A yayin da ake fargabar harin ta'addanci a Abuja, mazauna rukunin gidajen yan sanda na Kurudu a Abuja sun yi zanga-zanga kan abin da suka kira karuwar barazanar
Jami’an ‘yan sandan jihar Katsina a ranar Juma’a sun ceto mutum 21 da aka yi garkuwa dasu da suka hada da mata 15 da kananan yara 6 a karamar hukumar Dutsin Ma.
A kalla buhuna 27 na busasshen ganyen tabar wiwi a buhuna tare da sunki 31 na kwayar Exol tare da sunki 30 na Tramadol ‘yan sandan jihar Katsina suka kama.
An shiga firgici a ranar Juma'a, 28 ga watan Oktoba, kusa da Dalaba Street, Wuse Zone 5, Abuja, inda Ma'aikatar Shari'a ta ke, saboda kama wuta da wata motar ki
Rundunar ‘yan sandan jihar Kebbi tace Shu’aibu Sani Malumfashi, 1 daga cikin jami’anta ya bayan abokin aikinsa mai suna Abdullahi Garba, ya soka masa almakashi.
Kwana uku bayan fitar da gargadin kai harin ta'addanci, wani sabin rahoto ya ce Amurka ta bada shawarwari ga yan Najeriya don kare kansu. Kamar yadda PRNigeria
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari