Hukumar yan sandan NAjeriya
Wani mahaifi ya mutu yayin da ya umarci dansa ya gwada maganin bindiga a kansa. Wannan lamari ya haifar da hargitsi, hukumar 'yan sanda sun shiga. An kama dan.
Sifeta janar na ‘yan sandan Najeriya, IGP Alkali Baba Usman ya amince da sauyawa kwamishinonin ‘yan sanda 8 wurin aiki. Jihohin da ya shafa akwai Kano, Bauchi.
Jami'an rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Ribas sun kama mutane 12 da ake zargin suna da hannu a harin da aka kaiwa wasu magoya bayan Atiku Abubakar.
Yayin da ake ci gaba da kai ruwa rana kan abin da ya faru da tawagar kamfen Atiku a jihar Borno, IGP na 'yan sanda ya bayyana abin da hukumar ke yi a yanzu.
Kakakin hukumar yan sandan Najeriya ya bayyana dalilin da yasa basu kama shugaban hukumar EFCC ba duk da umurnin da kotu tayi tun ran 28 ga watan Oktoba 2022.
Wani rahoton da muke samu ya bayyana cewa, wasu 'yan bindiga sun yi awon gaba da wasu mutane a jihar, sun sace wani Limamian Katolika a karamar hukumar Kachia.
Wani abin fashewa ya fashe a kasuwar sayar da kemikal da ke Onitsha a jihar Anambra inda ya haifar da mummunan gobara ta ake zargin ta yi sanadin rasa rayyuka 4
Gamayyar jami'an tsaro sun yi nasarar tura 'yan ta'adda sama da 50 zuwa Lahira yayin wata musayar wuta a yankin ƙaramar hukumar Shiroro ta jihar Neja a arewa.
Rahotanni daga jihar Anambra dake kudu maso gabashin Najeriya sun ce ana tsoron rasa rayuka da dama yayin da miyagu suka bude wuta a shingen binciken yan sanda.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari