Hukumar yan sandan NAjeriya
Kwamishinan rundunar yan sandan jihar Bauchi ya bayyana cewa wani abun fashewa da ake zaton Nakiya ce ya lalata Masallaci da makaranta da gida a garin Azare.
Wani kasurgumin dan bindiga ya gamu da rokon mahaifiyarsa kan ya taimaka ya saki daliban da ya sace a jihar Kebbi. Ya amsa, amma ya nemi a bashi kudade da yawa.
Yanzun nan jami'an tsaro suka mamaye birnin Kano domin tarbar shugaban kasa Muhammadu Buhari a wata ziyara da zai kai birnin a yau Litinin 30 ga watan Janairu.
Kimanin mutane 8,150 ne suka rasa mahallansu sakamakon hare-haren yan bindiga da yan ta'adda a yankin Galadima-Kogo da kewaye a Karamar hukumar Shiroro ta Jihar
Wani matashi mai shekaru 30 da doriya ya lakadawa budurwarsa bakin duka kan hayaniyar da ta hadasu. Dama zaune suke tare duk da basu yi aure ba, amma a lumana.
Labarin da muke samu daga Kudancin Najeriya ya bayyana yadda 'yan ta'addan IPOB suka kashe wata jami'ar 'yan sanda a jihar Imo. Rahoton ya bayyana lamarin.
Hukumar yan sandan jihar Nasarawa ta tabbatar da labarin tashin Bam a iyakar Nasarawa da Benue inda aka yi rashin Fulani makiyaya guda 27 a garin Rukubi, Doma.
Malam Ahmed Magaji Kontogora, Kwamishinan yan sandan jihar Kebbi ya shirya musabakar Al-Kur'ani don taimaka musu su kara kusantar Allah a rayuwa da aikinsu
Mutane sun koka kan fashewar wani abin fashewa da ake zargin bam ne a kauyen Galkogo, karamar hukumar Shiroro, Jihar Neja. Ba a san adadin wadanda suka mutu ba
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari