Hukumar yan sandan NAjeriya
Rundunar sandan Najeriya ta jihar Ogun tace zata kama Habeeb Okikiola, fitaccen mawaki da aka fi sani da Portable a ranar Juma'a idan bai kai kansa caji ofis ba
Yan sanda a birnin tarayya Abuja, a ranar Litinin sun yi musawayar wuta da yan ta'adda a kan hanyar Danmusa da Yantukami a karamar hukumar Danmusa da ke Katsina
An sace wasu jami'an hukumar zabe mai zaman kanta a jihar Kog, lamarin da ya kai ga 'yan ta'addan ke neman kudin fansa N50m kafin su sako wadanda aka sacen.
Jami'an rundunar yan sanda a jihar Kogi sun yi nasarar ceto mutum 13 da aka yi garkuwa da su daga wani Otel da ke yankin Eleite a hanyar titin Lokoja-Ajaokuta.
Wata babban mota da ta dakko mutane da kaya daga Zaria a kan hanyarta na zuwa Legas ta yi hatsari a Etsu Woro a jihar Neja, mutum 24 sun mutu, wasu sun jikkata.
Rundunar ƴan sandan jihar Kano tayi ƙarin haske kan tuhumar kisan kai da ake yiwa Alhassan Ado Doguwa, shugaban masu rinjaye na majalisar wakilai ta Najeriya.
Rahoton da muke samu daga jihar Imo na bayyana yadda wasu tsagerun 'yan bindiga suka hallaka jami'an hukumar NSCDC 3 da kuma fararen hula a jihar da ke Kudu.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen jihar Nasarawa ta hana jama'a gudanar da kowani nau'i na zanga-zanga a fadin jihar a kokarinta na hana karya doka da oda.
Bayan kammala zabuka a Najeriya, wasu 'yan bindiga sun hallaka wasu jami'an 'yan sandan da ke bakin aikinsu a jihar Enugu da ke Kudu maso Gabas a Najeriya.
Hukumar yan sandan NAjeriya
Samu kari