Kasafin Kudi
Yanzu haka dai wasu jami’ai a ofishin gwamnan jihar Katsina na hannun ‘yan sanda bisa zargin satar wasu makudan kudade da ba a bayyana adadinsu ba a ofishin.
Zainab Ahmed, ministan kudi, kasafin kudi da tsarin kasa, ta ce gwamnatin tarayya tana cigaba da shirin aiwatar da karin kashi biyar na haraji kan ayyukan sadar
Najeriya na fuskantar barazanar gaske, masanan bankin Duniya sun bada shawara. Biyan ‘yan kasuwa makudan biliyoyi domin a tsaida farashin mai yana da hadari.
Majalisar wakilai ta gayyaci ministar kudi, kasafi da tsare-tsare ta kasa, Hajiya Zainab Ahmed domin ta gabatar da dukkan takardun da suka shafi batun tallafin
Masu fama da gidajen haya za su cigaba da wahala, doimin an gano duk da halin da aka shiga a lokacin COVID-19, darajar filaye da gidaje na haya bai fadi ba.
Yayin da Naira take kara rugujewa idan aka kwatanta ta da dalar Amurka, biyan basussukan da ake bin jihohi 36 na Najeriya ya kara tsada a wannan lokacin...
Gwamnatin Tarayya ta fara yunkurin dabbaka karin haraji a kan kira da sakonnin wayar salula. Gwamnatin Buhari na Shirin kara haraji don haka farashi zai tashi.
Wata babbar kotun Abuja da ke zamanta a Maitama, a ranar Alhamis, ta ba da belin tsohon Akanta Janar na Tarayya, Ahmed Idris da ake zarg da sace kudin kasa.
Mun kawo jerin matasan da suka fi kowa kudi, suka shiga sahun Biliniyoyi. Seyi Tinubu da Obi Cubana ya shiga cikin wannan jerin domin sun mallaki Biliyoyi.
Kasafin Kudi
Samu kari