Masu Garkuwa Da Mutane
An yi ram da daya daga cikin wadanda suka tsere daga gidan kurkukun Kuje a tashar mota. Suleiman Idi yana cikin ‘yan ta’addan da suka sulale daga kurkukun Kuje.
Tun a watan Maris ne ‘Yan ta’adda suke tare jirgin kasa, suka yi awon-gaba da mutane. An saki mutane bakwai, amma an fahimci sai da ‘yanuwansu suka biya N800m.
‘Yan ta’adda sun sake sakin wasu daga cikin matafiyan da aka tare a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna watanni uku da suka wuce, wadannan mutane sun yi kwanaki 103
An yi garkuwa da Alhaji Muhammad Jamiu Idris, ciyaman/babban jami'i na gidan mai suna Always Petroleum Energy Services. Daily Trust ta rahoto cewa an sace shi n
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki gidan Reverend Daniel Umaru na Cocin EYN da ke Njairi a karamar hukumar Mubi a jihar Adamawa, inda suka kashe ‘ya’yansa maza.
Mun kawo sunayen wasu daga cikin shahararrun mutanen da ke tsare a gidan gyaran halin Kuje baya ga wasu manyan 'yan siyasa Abba Kyari da Abdulrasheed Maina.
Mu na da labari ‘Yan ta’addan da suka tare jirgin Abuja su na barazanar yanka wadanda suka dauke. Malam Tukur Mamu ya tabbatar da ingancin labarin da yake yawo.
A gaban idanun mutane ‘yan bindiga su ka kai hari ga tawagar shugaban Najeriya. Wani mutumi ya bada labarin yadda suka arce zuwa cikin daji domin su tsira.
Tsagerun yan bindiga sun farmaki babban mai ba gwamna Ifeanyi Okowa na jihar Delta shawara kan harkokin tsaro, Olorogun Samuel Oghotomo, amma ya sha da kyar.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari