Masu Garkuwa Da Mutane
Miyagun ‘Yan bindiga sun dauke Basarake, ana zargin sun yi garkuwa da shi a Owerri. Abin ya faru ne a gaban wani ofishin Mai martaban a unguwar Tetlow a jiya.
A tsakar daren yau wasu ma’aikatan tsaro fiye da 500 suka dura gida da ofishin Malam Tukur Mamu a Kaduna, suka shiga laluben ko ina. Ana kwance sai aka ji su.
Shahararren marubucin nan na Kaduna, Tukur Mamu, wanda ya jagoranci sulhu don ceto wasu fasinjojin jirgin Abuja-Kaduna ya yi sanadiyar kubutar da mutum 23.
Yan bindiga a kan babura sun sake basarake a karamar hukumar Wase ta Jihar Plateau, Mai Martaba Dauda Mohammed Suleiman. Mazauna garin sun ce an sace basaraken
Yan bindiga da ake zaton masu garkuwa da mutane ne sun toshe hanyar Birnin-Gwari zuwa Funtua, a karamar hukumar Birnin Gwari ta jihar Kaduna, sun kashe mutum 2.
Wata matashiyar budurwa ta bayar da labarin yadda wani abokinta da ke tashe kudi da fake da sana'ar shinkafa wajen tara kazamin kudi, garkuwa da mutane yake yi.
Wasu da ake zargin 'yan bindiga ne sun yi awon gaba da matafiya 32 a wuraren Ifon dake karamar hukumar Ose ta jihar Ondo suna dawowa ne daga bikin mutuwaa.
Ana kiyasin akwai makarantu kusan 615 da an daina karantarwa a halin yanzu saboda tabarbarewar rashin tsaro. Wannan lamarin ya shafi jihohi su Kaduna da Neja
Garba Shehu a wani jawabi da ya fitar, yace Gwamnan Benuwai yana tattaro labaran teburin mai shayi, yana zargin gwamnati da son kai wajen yakar rashin tsaro.
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari