Masu Garkuwa Da Mutane
Yan bindiga sun yi garkuwa da Shugaban babban asibitin Dansadau, Dr Mansur Muhammad. Garin Dansadau na a karamar hukumar Maru kimanin kilo mita 100 daga Gusau.
Za a ji mutanen nan da aka dauke a hanyar zuwa daurin aure a Zamfara sun samu ‘yanci bayan kwanaki 13. Daga Naira miliyan 145, an nemi kowa ya kawo N400, 000.
Wasu mutum biyu da kwanan nan aka ceto daga hannun masu garkuwa da mutane a Katsina, mata da miji, sun bayyana cewa sai da suka biya miliyan 11 sannan aka sako.
Mutane 3478 suka mutu yayin da aka yi garkuwa da wasu 2256 a cikin watanni 6. Alkaluman Nigeria Security Tracker na nufin a kowace rana, sai mutum 17 sun mutu.
Rundunar yan sandan jihar Bauchi ta tabbatar da sakin tsohon sakataren Hukumar Kwallon Kafa Ta Najeriya (NFF), Sani Toro, da wasu biyu da yan bindiga suka sace.
‘Yan bindiga sun tare motar Maniyyatan jihar Sokoto, sun buda masu wuta Jami’an tsaro sun yi namijin kokari wajen takaita harin, aka wuce da maniyyatan zuwa Isa
Musa Lurwanu Maje shi ne wanda ya labe da sunan Zahra Mansur, yana tsula tsiya a Facebook. Maje ya rika karbar kudi daga hannun jama’a ba tare da an ankara ba.
A ranar Talatar da ta gabata, Ameerah Sufiyan ta fito shafin Twitter tana cewa an yi garkuwa da su. Bayan kwana uku, bincike na nuna babu gaskiya a labarin ta.
Wasu yan bindiga sun sace tsohon kwamishinan Gidaje da Tsara Birane, Injiniya Babangida a gidansa da ke Adamawa a ranar Talata. An rahoto cewa wadanda suka sace
Masu Garkuwa Da Mutane
Samu kari