Manyan Labarai A Yau
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a birnin tarayya ta yanke hukunci kan ƙarar da ɗan takarar NNPP ya shigar kan nasarar Gwamna Agbu Kefas na jihar Taraba.
Masu zanga-zanga sun dira a hedikwatar jam'iyyar PDP ta kasa kan kiran a kori shugaban jam'iyyar na kasa inda suka bayyana rawar da ya taka a rikicin Wike da Fubara.
Wasu miyagun yan bindiga sun yi musayar wuta da jami'an tsaro a birnin Asaba, babban birnin jihar Delta, inda suka halaka mataimakin sufeton yan sanda (DSP).
Wani rikicin manoma da makiyaya da ya barke a ƙaramar hukumar Suru ta jihar Kebbi ya yi sanadiyyar rasa rayukan mutum biyu tare da raunata wasu mutum takwas.
Jigon jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Bode George, a martanin da ya yi kan tsige Gwamna Abba Kabir Yusuf na Kano ya ce akwai kuskure alkalai suɓsoke zabe.
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN) Godwin Emefiele, zai cigaba da zama a gidan gyaran hali na Kuje bayan ya kasa cika sharuddan belinsa.
Tsagerun yan bindiga sun yi garkuwa da akalla mutum 100 bayan sun farmaki wasu kauyuka a jihar Katsina da karamar hukumar Maru ta jihar Zamfara saboda haraji.
Darakta kuma furodusa a masana’antar shirya fina-finai ta Kannywood, Abdul Amart Mai Kwashewa, ya saya wa iyalan marigayi Aminu S. Bono gidan zama.
An samu labari daga fadar Aso Rock cewa FEC Bola Tinubu ya amince da kundin N27.50 a matsayin kasafin kudin shekara mai zuwa da za a shiga nan da kusan kwana 30.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari