Manyan Labarai A Yau
Mafi yawan mambobin majalisar dokokin jihar Legas sun nanata matsayarsu cewa Meranda ce sahihiyar shugabar majalisa, suk yi fatali da ikirarin Hon. Obasa.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi aika-aika a jihohin Zamfara da Katsina. 'Yan bindigan sun salwantar da rayukan mutum biyar tare da sace wasu zuwa cikin daji.
Jami'an sojojin saman Najeriya sun kai samame kan mutanen yankin Barikallahu a jihar Kaduna. An samu asarar rai tare da jikkata wasu mutum guda biyu.
Sanata mai wakiltar Kogi ta Tsakiya a majalisar dattawa, Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan ta shirya fede biri har wutsiya a takaddama da Godswill Akpabio.
'Yan ta'addan Boko Haram sun kai harin ta'addanci a jihar inda suka tafka barna. Tsagerun sun yi awon gaba da mutane tare da sace dukiya mai tarin yawa.
'Yan ta'addan Boko Haram dauke da muggan makamai sun kai hare-haren ta'addanci a wasu kauyukan jihar Adamawa. 'Yan ta'addan sun kona gidaje da makarantu.
Wasu tsagerun 'yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun hallaka jami'an 'yan sanda. 'Yan sandan sun rasu ne yayin wani artabu da suka yi.
Tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kare kansa kan rashin halartar babban taron jam'iyyar APC. Buhari ya ce bai samu wasikar gayyata da wuri ba ne.
Jirgin sojojin kasar Sudan ya gamu tangarɗar fasaha, ya faɗo a kan gidajen mutane s yankin Kharthoum, an ruwaito cewa mutane kusan 50 sun rasa rayukansu.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari