Manyan Labarai A Yau
Jam'iyyar APC reshen jigar Ogun ta yu rashi yayin da mai magana da yawunta, Alhaji Abdulraheem Tunde Oladunjoye ya riga mu gidan gaskiya a ƙasar waje.
An shiga fargaba a Sokoto bayan kisan Hausawa 16 a Edo, inda Inyamurai da dama suka rufe shagunansu domin gudun harin ramuwar gayya daga matasan jihar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu ya tuna da irin gudummawar da Sheikh Idris Dutsen Tanshi ya bayar wajen yaƙi da tsattsauran ra'ayin ƴan Boko Haram.
An yi janazar fitaccen malamin addinin islama da ke Bauchi, Sheikh Idris Dutsen Tanshi, wanda Allah ya yi wa rasuwa a daren Juma'a bayan fama da jinya.
Kotu mai daraja ta ɗaya a Najeriya ta yanke hukuncin sauke Juliis Abure daga shugabancin jam'iyyar LP na ƙasa, ta ce kotun ɗaukaka ƙara ta yi kuskure.
Rasuwar Dr. Idris Dutsen Tanshi ta girgiza Musulmi da dama. Masu bibiyarsa sun bayyana alhini da kewa, suna addu’ar Allah ya gafarta masa, ya sa Aljanna makoma.
Rahotanni sun tabbatar da cewa mai ba shugaban ƙasa shawara kan harkokin siyasa, Dr. Hakeem Baba Ahmed ya yi murabus daga muƙaminsa makonni 2 kenan.
Dr. Idris Dutsen Tanshi ya rasu a Bauchi. An shirya jana'izarsa a ranar Juma’a da karfe 10:00 na safiya. Legit ta jero abubuwa 7 da marigayin ya gina rayuwarsa a kai
Akpabio ya musanta zargin Abbo na korar sanatoci 5 daga majalisa. Ya bayyana cewa zai ci gaba da shugabanci mai ma’ana don ci gaban kasa da gina dimokuradiyya.
Manyan Labarai A Yau
Samu kari