Jihar Legas
Legit.ng Hausa ta yi tattaki a wannan makon zuwa babbar kasuwar jihar Legas domin jin ta bakin yan kasuwa kan farashin kayayyakin masarufi a halin da ake ciki.
An gano Wasiu Dauda da Al-Ameen Ibrahim, kananan yara yan shekaru hudu da aka sace a unguwar Ijesha da ke Legas. Daily Trust ta rahoto cewa an gano yaran da ran
Rahoton da ke shigowa daga Legas ya nuna cewa wasu mutane Keke Napep sun yi awon gaba da kananan yara yan shekara hudu bayan dawowa daga makaranta a Legas.
Fusatattun jama'a sun nada wa wani matashi mai babur kuma mai kai sako dukan kawo wuka bayan kama shi da jinjiri da aka yi a cikin akwatin kai sako a Legas.
Ɗaya daga cikin waɗan da aka gurfanar tare da babban mai garkuwa da mutane, Evas ya yi amai ya lashe, ya dawo daga baya ya amsa tuhumar da ake masa a Kotu.
Gwamnatin jihar Legas ta sanar da dakatar da dukkan al'amuran mambobin kungiyar kula da ma'aikatan sufuri, NURTW a jihar bayan sa'o'in kadan da fitar kungiyar.
Jirgin kasa mai jigilar fasinjojo daga jihar Legas zuwa Ibadan, a ranar Alhamis, ya tsaya tsakiyar dajin sakamakon karewar mai a cikinsa. Wani ma'abocin manhaja
Wani mummunan hatsari da ya auku a kan babbar hanyar Legas zuwa Ibadan kusa da ma'akatar ivada ta MFM ya lakume rayukan adadin mutane mai yawa da ba'a sani ba.
Wata budurwa, Chidinma Ojukwu, wacce aka dinga yada labarinta a watannin baya ana zargin ta da kisan Super TV, Michael Ataga, ta lashe gasar sarauniyar kyau da
Jihar Legas
Samu kari