Jihar Legas
Legas - Shugabannin kamfanin Air Peace sun yi martani ga masarautar Kano cewa su suka jinkirta jirginsa na birnin Banjul, Gambia zuwa Legas makon da ya gabata.
Jami'an hukumar yaki da fasa-kwabrin miyagun kwayoyi (NDLEA) sun kama a kalla kwayoyin Tramadol masu nauyin 225mg guda 649,300 da Euro 809,850 da sauransu.
Gwamnan Kaduna ya ce wahalar da yan Legas ke sha wajen cunkoson ababen hawa, ya kamata duk wanda ya kai shekara 20 ya wuce Aljanna kyauta dan ya rayu a wuta.
Wata mata mai shekaru 49, Abosede Oloyede, da aka ce ta kwace wa makwabcinsa 'kitchen' wato dakin girki, ta gurfana a gaban Alkalin Kotun Majistare na Surelere
Tsohon kwmaishinan sharia na jahar Legas kuma tsohon kusan jam'iyyar APC ta kasa ya ce nan ba da jimawa ba jam'iyyar APC zata tarwatse ta zama tarihi a Najeriya
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya kara yaba wa kansa inda ya ce in baya ga ya sanya hannu, da yanzu ba a kammala ayyukan hanyoyin Legas zuwa Ibadan ba, da yanz
Ikeja, jihar Legas - Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas ya bayyana cewa Jagoran APC Asiwaju Bola Tinubu ya san matsalolin Najeriya kamar tafin hannunsa.
Tsohon mashawarcin tsohon gwamnan jihar Legas, Asiwaju Bola Tinubu ya riga mu gidan gaskiya. Ya rasu yana da shekaru 73 a duniya bayan yiwa kasa hidima sosai.
Wata mummunar gobara ta kama a harabar makarantar horar da lauyoyi ta Najeriya da ke Legas. An ce mutum biyar sun jikkata a wannan gobarar a jiya Laraba...
Jihar Legas
Samu kari