Jihar Legas
Wata kotu da ke zamanta a jihar Legas ta tura wata mata da aka gani a cikin faifan bidiyo tana cin zarafin wata jami'ar 'yar sanda zuwa gidan gyaran hali.
Hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi (NDLEA), ta samu nasarar tarwatsa wata kungiyar masu safarar miyagun kwayoyi zuwa kasashe da dama.
Jama'a sun yi korafi yayin da ake tsaka da zanga-zanga inda rundunar 'yan sanda ke rabawa mutane ruwa a birnin Legas a yau Talata 27 ga watan Faburairu.
Wata babbar kotun tarayya da ke Legas ta hana Airtel, MTN da sauran kamfanonin sadarwa rufe layukan abokan huldar da ba su hada layukan su da NIN ba.
Mambobin kungiyar kwadago sun fara gudanar da zanga-zangar gama gari na kwanaki biyu a ranar Talata, 27 ga watan Fabarairu kan matsin tattalin arziki a kasar.
Hukumar kwastam ta Najeriya (NSC) ta dakatar da siyar da kayayyakin abincin da ta ƙwace a farashi kai rahusa saboda abinda ya faru a jihar Legas makon jiya.
Awanni kadan bayan gargadi daga hukumar 'yan sanda, da safiyar yau Litinin ce 26 ga watan Faburairu aka barke da zanga-zanga a jihar Legas kan halin da ake ciki.
An samu turmutsitsi a wajen siyan kayan abinci da hukumar kwastam ke siyarwa talakawan Najeriya don rage radadi. Mutum bakwai sun rasa ransu a jihar Legas.
Rahoton da muka tattara muku yadda NBS ta hado rahoton jihohin da aka fi amfani da intanet a karshen shekarar 2023 da aka fita watanni kasa da biyu da suka wuce.
Jihar Legas
Samu kari