Jihar Legas
Gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Olayemi Cardoso, ya bayyana cewa farqshin man fetur, zai ragu a cikin wannan shekarar da muke ciki ta 2024.
Yan sanda sun kama mata da miji da suka yi karyar an yi garkuwa da su don su samu kudin fansa har naira miliyan biyar da nufin sayen gida a Badagry da ke Legas.
Rundunar 'yan sanda sun kama wani makanike da ya sace motar wani kwastomansa a yankin Isheri-Oshun da ke jihar Legas. An kuma kama wanda ya karbi motar.
Yanzu muke samun labarin yadda gwamnan jihar Legas ya haramta amfani da robobin abinci a jiharsa duba da yanayi na muhalli da kuma tsaftar jihar mai cunkoso.
An samu labarin yadda wata mummunan gobara ta kama tare da yin kaca-kaca da wani katafaren gini a jihar Legas da ke Kudu maso Yammacin Najeriya a yau Lahadi.
Babatunde Fashola ya ce ₦577,000 kawai yake karba kudin fansho a matsayinsa na tsohon gwamnan jihar Legas. Ya bayyana hakan ne a wata hira da aka yi da shi.
Wata matashiya yar Najeriya ta haddasa cece-kuce a soshiyal midiya kan abun da ta gano cikin mifie dinta. Ta ce N50 ta siye shi a wani garejin mota a Legas.
Shahararren mawaki a Najeriya, Seun Kuti ya bayyana cewa talakawa ne kadai a Najeriya za su shiga aljanna musamman wadanda ba su da asusun banki.
Babban lauya a Najeriya, Inibehe Effiong ya caccaki gwamnonin da suka samu nasara a Kotun Koli wadanda suka godewa Shugaba Tinubu da cewa abin takaici ne.
Jihar Legas
Samu kari