Jihar Legas
Masu iya magana na cewa mutuwa rigar kowa, ɗan shugabar Kotun ɗaukaka ƙara ta ƙasa, Mai shari'a Monica Dongban-Mensem, ta rasu bayan ya kwanta bacci ran Asabar.
A daidai lokacin da matsalar tsaro ke ƙara yawaita a Najeriya, jami'an yan sanda a jihar Legas sun damƙe wasu sojojin bogi guda hudu da tsakar daren jiya .
Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo, SAN, ya wallafa hotonsa na farko kwanaki bayan an masa tiyata a cinyarsa a asibitin Duchess da ke Ikeja, Legas.
Jihar Legas - An kama wani yaro dan shekara 17, da laifin fasa wani gida, kwana daya bayan an sake shi daga gidan gyaran hali na Kirikiri, inda ya shafe shek.
Jihar Legas - Fitaccen mawakin nan na Najeriya, Eedris Abdulkareem, ya tabbatar da wani asusu na GoFundMe da aka kirkira a madadinsa domin tara kudin da za.
A kokarin dukkan jam'iyyun siyasa na kimtsawa gabanin zuwan babban zaɓen 2023, ɗan takarar gwamna Legas a APC, Jandor, ya tarbi tawaga guda ta mambobin APC.
Jihar Ogun : Kungiyar Redeemed Christian Church of God, RCCG, ta yi karin haske akan ganawar da aka yi tsakanin babban Faston su, Enoch Adeboye , da dan TA.
Wani matashi dalibin Najeriya ya bayyana yadda ya bude gidan cin abinci saboda kungiyar malamai masu koyarwa ta jami'o'in Najeriya sun tsunduma yajin aiki.
jihar Legas - Jami'an tsaro sun kama wasu ‘yan kungiyar asiri daban-daban guda 8 da laifin kai hari kan ayarin motocin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar.
Jihar Legas
Samu kari