Jihar Legas
A kalla gwamnoni hudu ne suka yi wa Kotun Koli tsinke gabannin yanke hukunci a shari'o'insu. Kotun daukaka kara ta tsige biyu daga cikin gwamnonin a baya.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Legas, Femi Pedro, ya yi magana kan badƙaalar da dakatacciyar ministar jin kai da yaki da talauci, Betta Edu, ke ciki.
Kungiyar Dattawan Arewa reshen jihar Kano ta bayyana rashin jin dadi kan samamen da EFCC ta kai babban ofishin kamfanin Dangote da ke jihar Legas.
Tsohon hadimi a gwamnatin Muhammadu Buhari, Sanata Ita Enang ya gurfana a gaban Babar Kotun Tarayya kan zargin bata wa tsohon gwamnan Akwa Ibom suna.
Shugaba Tinubu ya tura sakon jaje ga iyalan marigayi Baba Adinni na Legas, Sheikh Abdul-Afis Aṣamu bayan ya rasu da daren jiya Talata a jihar Legas.
Rundunar sojin Najeriya ta tabbatar da kame sojan da ya caccaki Gwamna Babajide Sanwo-Olu na jihar Legas bayan ya dauki wani mataki kan sojan da ya saba doka.
Rundunar yan sandan Najeriya ta sanar da cewa ta kama wasu mutane uku da ake zargin sune ke gudanar da shafin wallafa labarai na Gistlover wanda ya yi kaurin suna.
Rundunar 'yan sanda ta sallami wasu jami'anta guda biyu tare da shirin gurfanar da su gaban kotu. An kama su da laifin aikata fashi da makami tare da 'yan bijilante.
Hukumar Yaki da Cin Hanci ta EFCC, ta sauka a babban ofishin kamfanin Dangote da ke Legas don gudanar da bincike da ke da alaka da tsohon gwamnan CBN, Emefiele.
Jihar Legas
Samu kari