Jihar Legas
Gwamnan jihar Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya yi kira ga shugabannin jam'iyyar All Progressives Congress (APC) su hada kai da juna don Asiwaju Bola Tinibu, ya sam
Wani bidiyon da ya yadu a kafar sada zumunta ya bayyana yadda wani gidan mai ke sayar da gurbataccen man ga kwastomomi yayin da man fetur ke kara tsada a kasar.
'Yan Najeriya sun yi zazzafan martani game tsadar man fetur da ake fuskanta a wasu yankunan kasar nan. Layin man fetur ya yi yawa, lamarin da ya fusata 'yan kas
Rahoton da muke samu da sanyin safiyar nan ta yau Lahadi, ya nuna cewa mutane sun kama wasu yan fashi da makami biyu, sun aika su lahira a yankin jihar Legas.
Mai Shari'a Oluwatoyin Taiwo ta kotun laifuka na musamman ta saki wani tela, Femi Kazeem, mai shekaru 33 a ranar Juma’a bayan ya kwashe shekaru 3 a gidan gyaran
An gurfanar da wani mutum dan shekara 21, Stephen Monday, a gaban kotun Majistare ta Ebute Meta a Jihar Legas kan zarginsa da duka da sata. The Punch ta rahoto
Wasu gungun mutane sun amsa cewa suna da hannu cikin sace mutane da aka yi a baya-bayan nan a babban titin Legas zuwa Ibadan wacce ta yi sanadin mutuwar wani mu
Rahotanni sun tabbatar da cewa ɗariruwan ɗaliban kwalejin fasaha dake jihar Ogun sun toshe kan hanyar Legas Zuwa Abeokuta domin nuna fushin su da sace abokansu.
Wasu yan bindiga a karshen makon da ta gabata sun kashe babban ma'aikaci a Hukumar Tattara Haraji na Kasa, FIRS, mai suna Mrs Ibironke Oluremi Adefila. Daily Tr
Jihar Legas
Samu kari