Jihar Legas
Wata kotun babbar kotun majistri ta bada umarnin daure wani mutumi dan shekara 57 a gidan yari bayan ta samu kararsa da aka shigar gabanta bisa tuhumar da ake yi masa na cin zarafin yayansa mata guda 3.
Wani mutumi da ake tunanin mahaukaci ne ya shige cikin injin na jirgin Azman a ranar Juma’a, 19 ga watan Yuli a filin sauka da tashin jirage na Murtala Muhammad da nufin a kais hi birnin Accra na kasar Ghana.
Tsohon ministan sufuri, Rotimi Amaechi, ya bayyana cewa Najeriya kasa ce da ba a damu da bin doka ba, inda ya kara da cewa 'yan Najeriya basa ganin laifin 'yan siyasa akan matsalar talaucin da suke ciki...
A gaban kotun al'adu ta majistire dak zaman ta a unguwar Igando ta jihar Legas, wata uwar 'ya'ya hudu, Risikat Adegboyega, ta rasa auren ta bayan kulla sa shekaru 16 da suka gabata yayin da mijin ta, Aboyomi ya bukaci hakan.
Abinka da ramin karya, wanda masu iya magana ke cewa kurarre ne, ashe makwabcinsu mai suna Oguegbu Promise dan shekara 25 yana kallon duk abinda ya faru, kuma ya tona ma uwargida Akorede asiri a ofishin Yansanda.
Dubun wani matashi daya shahara wajen satar wayoyin salulan jama’a a cikin Masallatai a jahar Legas ta cika, a ranar Litinin 8 ga watan Yuli ne aka gurfanar da wannan matashi mai suna Wasiu Sosun gaban kotun majistri dake Legas.
Wani mutum mai shekaru 33 a duniya mai sunan Mojupa, ya gurfana a gaban kuliya da aikata babban laifin na kisan gilla. Mojupa ya shiga hannu da laifin kashe budurwar sa tun a ranar Talata 2, ga watan Yulin da ta gabata.
Da yake tabbatar rushewar ginin ga manema labarai, Dakta Olufemi Oke-Osanyintolu, sabon shugaban hukumar bayar da agajin gagga wa ta jihar Legas (LASEMA) ya ce: "ina mai sanar da ku cewa wani ginin bene mai hawa uku ya rushe a ung
A kokarinta na ganin ta magance sata da wasu laifuffuka a jihar Legas, Hukumar yan sanda ta jihar ta sanar da wani hukunci mai tsanani akan duk wanda aka kama ya siya wayar sata.
Jihar Legas
Samu kari