Lafiya Uwar Jiki
Yayin ganawarta da manema labarai bayan an sallameta, matar ta kafe a kan cewa damafara kawai ake yi da sunan cutar a Najeriya, saboda har yanzu ba ta ga sakama
Mataimakin gwamnan Borno, Umar Kadafur, wanda shine shugaban kwamitin kar ta kwana a kan yaki da annobar a jihar, ne yasanar da hakan a cikin wani jawabi da ya
NCDC ta ce ya zuwa karfe 11:29 na daren ranar Laraba, 13 ga watan Mayu, akwai jimillar mutane 4971 da aka tabbatar da cewa suna dauke da kwayar cutar covid-19 a
Gwamnan ya ce dole a yi wa matakan dakile yaduwar cutar korona biyayya saboda masana sun yi hasashen cewa mutane 800 zuwa 20,000 zasu iya kamuwa da kwayar cutar
Shugaban kwamitin, Idris Mohammed, ya bayyana cewa an sallami mutane biyar ranar Litinin, yayin da aka kara sallamar wasu 34 ranar Talata bayan sakamakon gwajin
Allah ya yi wa Alhaji Yahaya Kwatalo, majidadin masarautar Hadejia ta jihar Jigawa, rasuwa. Sanaarwar mutuwar maji dadin na kunshe ne a cikin wata sanarwa da ma
Mustapha ya ce CBCN ta damka dukkan asibitocin ga gwamnati domin mayar da su cibiyar killace masu cutar korona. A cikin makon jiya ne cibiyar yaki da cututtuka
Wata Budurwa mai suna Nasro Ade da ta kamu da cutar COVID-19 a Ingila ta cika. Iyayen Ade sun yi sallama da ita ne ta wayar salula a lokacin da ta ke jinya.
Hukumar WHO ta ja kunnen 'Yan Afrika da ke shan tsimi domin warkar da COVID-19. WHO ta bada shawarar mutane su jira a tabbatar da inganci da illar magungunan.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari