Lafiya Uwar Jiki
Ya zuwa ranar Talatar, an sallami mutane 13,792 daga cibiyoyin killacewa da ke fadin kasa bayan an tabbatar da cewa sun warke sarai. Kazalika, cutar ta hallaka
A cikin sanarwar da NCDC ta saba fitarwa a daren kowacce rana a shafinta na tuwita tun bayan bullar annobar korona, ta sanar da cewa karin sabbin mutane 664 ne
Dan achabar ya ziyarci ofishin 'yan sanda da fetur dinsa a cikin wata kwalbar ruwa, sannan ya kulle kansa a cikin wani daki a harabar ofisihin, ya zuba fetur a
Gwamnatin jihar Kogi ta ce ba 'yan bindiga ba ne su ka kai hari asibitin gwamnatin tarayya (FMC) da ke Lokoja, babban birnin jiha, kamar yadda kafafen yada laba
Ya bayyana cewa ya zama dole 'yan Najeriya su godewa Allah a kan samun karancin mutuwar mutanen da su ka kamu da cutar korona. Mustapha ya bayyana cewa abin mam
Zobo sanannen abun sha ne a duk fadin duniya kuma an yawan amfani da shi a matsayin magani. Zobo na da suna kala-kala a wasu sassan duniya. Mutane na son zobo.
Gwamnatin Tarayya ta ce a sa ran cewa COVID-19 za ta cigaba da kashe Bayin Allah a kasa. PTF ta ce a shirya ganin cutar COVID-19 ta na hallaka mutane a Najeriya
A cewar Narasimhan, ana iya samun mace-macen kananan yara sau takwas a Afirka wadanda basu haura shekaru biyar ba a duniya gabanin a samu mutuwar guda a Turai.
Za a kori Likitocin da su ka ki zuwa wurin aiki a Ranar Laraba. Duk likitan da bai koma asibiti yau ba zai rasa aikinsa kamar yadda Ministan lafiya Dr. Osagie.
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari