Lafiya Uwar Jiki
ECOWAS ta gudanar da taron ne domin tattaunawa a kan kokarin dakile yaduwar annobar covid-19 a kasashen da ke zaman mamba a kungiyar. A cikin wata sanarwa da hu
Majalisar lafiya ta duniya, WHO ta bayyana zuwa yanzu, annobar Coronavirus ta kama mutane fiye da miliyan 2, kuma ta kashe mutum 160,000 a duniya gaba daya.
Da ya ke jaddada bukatar a hada kai domin yakar cutar covid-19, El-Rufa'i ya ce dole jama'a su yi biyayya ga matakan kare kai da dakile yaduwar annobar. El-Rufa
An yi zargin cewa tsoron kamuwa da cutar coronavirus ya sanya wasu likitoci a asibitin koyarwa na jami'ar Enugu sun bari wata mata ta riga mu gidan gaskiya.
Ya ce akwai bukatar gwamnatin tarayya ta nuna damuwarta a kan lafiyar jama'a a yayin da ta saka dokar tilasta su zaman gida saboda annobar covid-19. A cewar Aji
Duk irin kai ruwa rana da hukumomin lafiya ke yi domin hana yaduwar annobar cutar coronavirus a Najeriya, cutar tamkar wutar daji na ci gaba da bazuwa a kasar.
Farar fatar likocin biyu; Dakta Yi Fan da Dakta Hu Weifen, ta koma launin baki bayan sun warke daga cutar covid-19. Dakta Fan da Dakta Weifeng; ma su shekara 42
A cikin wani sako daban da asibitocin su ka aika wa ma'aikatansu da ma su mu'amala da su a 'yan kwanakin baya bayan nan, sun shawarcesu da su killace kansu, san
A kwanakin baya ne gwamnatin Jigawa ta sanar da dakatar da cin kasuwanni sati - sati a jihar domin dakile yaduwar annobar cutar covid-19. Jami'an 'yan sanda sun
Lafiya Uwar Jiki
Samu kari