Labaran Duniya
Sakamakon binciken da aka gudanar yace an fi samun auran mata da yawa a Yankin Afirka dake kudu da sahara, kuma an fi samunsu ne a tsakanin Musulman yankin.
Gwamatin Malaysia ta sanar wa Musulman da keda lafiya amma suke cin abinci da rana cikin watan Ramadana cewa za'a fara cin su tara ko jefasu gidan yari ko biyu.
An samu labari mai daɗi daga babban masallacin Hagia Sophia na Turkiyya, wanda ya sake dawo da sunanshi a matsayin masallaci bayan shekaru biyu da suka wuce.
Kamar yadda jerin biloniyoyi na duniya da Forbes ta fitar karo na 36 ya nuna, akwai biloniyoyi 2,668 masu arzikin $12.7 tiriliyan a duniya. Duk da yaki, annoba.
Kasar Rwanda ta hana amfani da amsa-kuwwa wajen kiran Sallah a Kigali, babbar birnin kasar, saboda kokarin da take yi na ganin ta rage yawan hayaniyar muhalli.
Hukumomin kasar Saudi Arabia sun saki sunayen limaman da za su jagoranci sallolin Tarawihi da Tahajjud a masallacin Harami dake Makkah na watan Ramadanan bana
Wani mai bincike, Joe Hattab ya bar masu amfani da yanar gizo cikin mamaki, bayan ya wallafa bidiyon da ya dauka yayin ziyarar da ya kaiwa mutanen Tana Torajan.
Finland ita ce kasar da ta fi ko wacce kasa farin ciki kamar yadda rahoton UN ta nuna, ta kasance a wannan matakin na tsawon shekaru 5, yayin da kasar Afghanist
Wasu iyaye a ƙasar Scotland sun taras da avun mamaki bayan sun dawo daga hutun shakatawa kasar waje, sun gano ɗansu ya tafi taimakawa Ukraine a filin yaki.
Labaran Duniya
Samu kari