Kwankwasiyya
‘Dan takarar shugaban kasa a karkashin jam’iyyar hamayya ta NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso. Kwankwaso Ya Zargi Manyan Arewa da Nuna Son Kai Wajen Tsaida ‘Dan Takara
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Rabiu Kwankwaso, a ranar Laraba, ya kaddamar da ofishin jam'iyyar a Jihar Legas. A wurin bikin kadamarwar ofishin d
Dan takarar gwamnan Kano na jam'iyyar NNPP mai kayan marmari, Injiniya Abba Kabir Yusuf da aka fi sani da Abba Gida-Gida ya ce jam'iyyarsa da magoya baya ba z
Hon. Abdulmumini Jibril kofa ya yi taro a Kiru, yana neman NNPP ta samu kuri’a miliyan 5 Kofa yake cewa za su shiga lungu da sako domin tallata ‘dan takaransu.
Za a ji Sanata Kabiru Gaya ya kore nasara daga Jam'iyyun PDP da NNPP a 2023. Sanatan yace jam’iyyar APC za ta ci zabe, duk sunan da NNPP take yi a jihar Kano.
Rabiu Kwankwaso mai neman shugabancin Najeriya a inuwar NNPP ya yi alkawarin bunkasa ilmi. ‘Dan takaran shugaban kasar yace gwamnatinsa za ta tallafawa matasa.
Hadimin gwamna Ganduje na jihar Kano, Abubakar Balarabe Kofar Na'isa ya sha dakyar a hannun wasu 'yan daban da ake zargin 'yan Kwankwasiyya ne a jihar Kano.
Mai neman darewa kujera lamba daya a Najeriya karƙashin inuwar NNPP Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, yace NNPP ta shirya tsaf zata baiwa mutane mamaki a zaben 2023.
A ranar Alhamis dinnan, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya kaddamar da sakatariya da ofishin kamfe na NNPP a Akwa Ibom. John Akpanudoedehe sun tarbi 'dan takaran.
Kwankwasiyya
Samu kari