Zaben jihohi
Kwamishinan yada labarai da wayar da kan INEC ya ce idan an kammala kada kuri’a a rumfuna, jami’in PO zai shigar da sakamakon a EC8A, sannan a tura da BVAS.
Akalla mata 24 ke takarar neman kujerar gwamna a sassa daban-daban na Najeriya yayin zaben jihohi 28 cikin 32 da zai gudana a ranar Asabar,m 18 ga watan Maris.
Rahoton da muka tattara wasy jiga-jigan gwamnonin Najeriya za su iya fuskantar matsala a zaben gwamnoni da ke tafe a ranar Asabar 18 ga watan Maris mai zuwa.
Muhammad Sani Abdullahi da ya yi takarar Sanata a APC zai shigar da karar PDP da INEC a kan zabe, an samu wadannan hujjoji ne daga bayanan da ke shafin INEC.
A ranar Asabar, 18 ga watan Maris jihohi 28 cikin 36 na Najeriya za su yi sabbin ango ta hanyar zabe. Gwamnonin da za a zaba za su yi jagorancin shekaru hudu.
Nan da kwanaki uku, watau ranar Asabar 18 ga watan Maris, 2023 za'a gudanar da zaben gwamnoni da mafi yawan jihohin Najeriya, akwai wasu yan takara da aka raina
Babban malamin addinin Musulunci kuma masanin fiqihun adinin, Dr Jamilu Yusuf Zarewa, ya yi tsokaci kan kudi da kyaututtukan da jami'an INEC ke karba hannu.
Jam'iyyar Social Democratic Party (SDP) ta musanta labaran ƙaryar dake yawo cewa ta dakatar da ɗan takarar gwamnan ta a jihar Nasarawa. Tace ba gaskiya bane.
Wasu ƙungiyoyi a Kudancin Kaduna sun marawa ɗanɓtakarar gwamnan jam!iyyar All Progressives Congress (APC), baya a zaɓen gwamnan jihar. Sun shirya yi masa aiki.
Zaben jihohi
Samu kari