Zaben jihohi
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) tana da gwamnoni masu yawa a.ƙasar nan. Sai dai jam'iyyar zata iya rasa wasu jihohin a zaɓen gwamnoni dake tafe..
Tsohon ɗan takarar gwamnan jam'iyyar PDP a jihar Neja, Umar Nasko ya sauya sheƙa zuwa jam'iyyar APC. Umar Nasko yayi alƙawarin yin aiki tuƙuru domin nasarar APC
Jam'iyyar Action Democratic Party (ADP) ta musanta jita-jitar da ake yaɗawa cew ɗan takarar gwamnan ta na jihar Kaduna ya janye daga takarar gwamnan jihar.
Rundunar sojin Najeriya ta yi nasarar kama wasu kayayyakin aikin zabe da kuma katunan PVC masu yawa a wani yankin jihar Legas da ke Kudu maso Yammacin kasa.
Kananan hukumomin 774 sun tashi da Naira Tiriliyan 2 a 2022. Za a ji jihohin da suka tashi da kaso mara yawa sun hada da Bayelsa, Ekiti, Nasarawa da Gombe.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) tayi ƙarin haske kan dalilin ta na dakatar da zaɓen gwamna Aminu Tambuwal ƴan majalisun tarayya na jihar Sokoto.
Za a ji yadda INEC ta daga zabe kwatsam har Shugaban kasa bai da masaniya. INEC mai zaman kanta ta dauki matsayar ne a jiya, bayan Buhari ya dawo daga Doha
Hukumar INEC ta fitar da sanarwa, an ji abin da ya jawo aka fasa shirya zaben Gwamnoni a makon nan. Karar da aka shigar na zaben shugaban kasa ya jawo haka.
Ɗan takarar gwamnan jam'iyyar PDP a jihar Kaduna, Isah Ashiru Kudan, ya bayyana cewa idan aka zaɓe shi gwamnan jihar zai yi sulhu da ƴan bindigan da ke a jihar.
Zaben jihohi
Samu kari