Zaben jihohi
Rahoton da muka samo ya bayyana adadin mazabun da za a sake zaben sanata da 'yan majalisun tarayya a gobe Asabar 18 ga watan Maris hade da na gwamnoni a kasar.
Rundunar ƴan sandan Najeriya (NPF) tayi gargadi mai zafi kan masu shirin tayar da hargitsi a ranar zaɓen gwamnoni dake tafe Ta bayyana cewa su shirya mutuwa.
An farmaki tawagar ɗan takarar gwamnan jihar Zamfara a ƙarƙashin inuwar jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) a zaɓen gwamnan jihar dake tafe ranar Asabar.
Mun tattaro ‘Yan takarar Gwamnan Jihar Yobe a zaben 2023. Sauran ‘yan takaran Gwamna su ne Garba Umar na NNPP da Malam Ya’u Sabo na jam’iyyar Action Alliance.
A ranar Asabar, 18 ga watan Maris, al'ummar Neja za su fito domin zabar shugabansu tsakanin Muhammad Umar Bago na APC da Isah Liman Kantigi na jam'iyyar PDP.
A ranar 18 ga watan Maris, 2023, mazauna birni da karkara na jihar Katsina zasu tantance wanda zai shugabance su a matsayin gwamna na tsawon shekaru 4 maau zuwa
A zaɓen gwamnan jihar Bauchi, akwai manyan ƴan takara biyu, gwamna Bala Muhammad na inuwar jam'iyyar PDP da Sadique Baba Abubakar na inuwar jam'iyyar APC..
Muhimman abubuwan sani dangane da rayuwar manyan ƴan takarar gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum na jam'iyyar APC da Mohammed Ali Jajari na PDP.
A rahoton da muka samo, an bayyana adadin jihohin da za a yi zaben gwamnoni a Najeriya yayin da ake ci gaba da shiri. Rahoto ya bayyana sunayen jihohin duka.
Zaben jihohi
Samu kari