Zaben jihohi
Yanzu muke samun labarin cewa, shugaban jam'iyyar APC na kasa ya shiga ganawa da gwamnonin jam'iyyar kan batun zaben ranar Asabar mai zuwa a wasu jihohin kasar.
Shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya sanya labule da gwamnonin jam'iyyar a birnin tarayya Abuja. Taron bai rasa nasaba da zaɓen gwamnoni.
Jam'iyyar Labour Party (LP), tayi kira ga magoya bayan ta kan su tabbatar cewa, ƴan takarar ta kawai suka zaɓa a zaɓen gwamnoni na ranar Asabar mai zuwa...
Ana kulle-kullen kashe ‘Dan takaran Gwamnan Legas a jam’iyyar LP. Bode George wanda jagora ne a PDP ya ce akwai shirin da ake yi na kashe Gbadebo Rhodes-Vivour
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) ta samu gagarumin tagomashi a johar Kaduna ana dab da zaɓe, ƴan takarar gwamna bakwai sun koma bayan ɗan takarar ta.
Kotun kolin Najeriya ya yanke hukunci da cewa, ya amince da takarar Dauda Lawal Dare a matsayin sahihin dan takarar da zai gwabza a zaben gwamnan PDP mai adawa.
Ibikunle Amosun ya fadawa magoya bayansa su zabi Jam’iyyar African Democratic Congress. Sanata Amosun yana kashewa APC kasuwa, yana yi wa Jam’iyyar adawa kamfe.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) ta gargaɗi shugabannin ta da mambobin ta kan yin haɗaka da wasu jam'iyyun domin lashe zaɓen gwamnoni da dake tafe.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa watau INEC ta dauka kwararan matakai da zasu taimaka wajen kaucewa samun matsala a azaben gwamnonin da ke tafe nan da mako.
Zaben jihohi
Samu kari