Labaran garkuwa da mutane
Shugaban kwamitin zabe kuma mataimakin gwamnan jihar Bayelsa Lawrence Ewhrudjakpo ne ya sanar da haka a sakatariyar jam’iyyar PDP ta jihar, wurin da aka gudanar
Osinbajo ya bayyana cewa, wannan mummunan aiki aboin Allah wadai ne, rashin hankali ne, kuma lallai zai iya haifar da rikicin kabilanci a kasar, inji Vanguard.
Yan ta'addan da suka sace fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna sun yi barazanar fara kashe wadanda suka kwashe idan gwamnatin tarayya bata saki yaransy dake han
Mazauna yankin da suka shaida lamarin sun shaidawa HumAngle cewa suna ci gaba da lalume a ciyayi da ke kusa da su don gano gawarwakin da har yanzu ba a samu ba.
Ya yi alkawarin cewa, zai ci gaba da bai wa sojin sama goyon baya da ya dace a yaki da rashin tsaro da kasar ke fuskanta tun hawan shugaban kasan na Najeriya.
Miyagun ‘Yan bindiga sun yi alkawarin cigaba da kashe ‘Yan Majalisan Anambra. An tsinci wata takarda da ta ce ‘yan bindigan za su cigaba da kashe ‘yan majalisa.
Masu garkuwa da mutane sun saki shugaban karamar hukumar Keffi ta jihar Nasarawa, Muhammad Shehu-Baba da hadimisa, Tanimu Mohammed, da suka yi awon gaba da su.
Legas - Hukumar jirahen kasan Najeriya NRC ta dakatar da dawowar jirgin kasan dake jigilar fasinjoji tsakanin Abuja da Kaduna sai wani lokaci da ba'a sani ba.
Hakimin Karfi da ke karamar hukumar Takai a jihar Kano, Abdulyahyah Ilo da aka sace ya samu ‘yanci daga hannun wadanda suka yi garkuwa da shi a makon da ya wuce
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari