Labaran garkuwa da mutane
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, a ranar Laraba, ta ki bayar da belin shugaban kungiyar masu fafutukar kafa kasar Biafra (IPOB), Nnamdi Kanu.
Wasu ‘yan bindiga sun kashe dangin shugaban karamar hukumar Ikwo ta jihar Ebonyi, Steve Orogwu, su uku a wani farmaki da suka kai gidansa basu same shi ba.
Alhaji Lai Mohammed, ministan yada labarai da al'adu, ya bukaci Facebook da sauran kafafen sada zumunta da su daina barin haramtacciyar kungiyar IPOB tana amfan
Wasu miyagun yan bindiga sun kara farmakan matafiya a kan babbar hanyar Kaduna zuwa Abuja, sun sace mutane da dama, yanzu haka motoci na ajiye a hanyar ba kowa.
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki kauyen Kurmin Sata da ke da tazarar kilomita kadan daga Millennium City a karamar hukumar Chikun a jihar Kaduna, Arewa maso Ya
Wasu ‘yan ta’adda sun kashe akalla manoma 7 da babban limamin masallacin Juma’a na garin Faru mai suna Malam Sani Akwala a ranar Asabar, a kauyen Dajin Danau da
Wasu da ake zargin ‘yan ta’addan Ansaru ne da suka kai harin nakiya a jirgin kasan Abuja zuwa Kaduna tare da yin garkuwa da fasinjoji da dama sun sako wata fasi
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin masu garkuwa da mutane ne sun kashe ‘yan sanda uku da wani direban babur a garin Suleja na jihar Neja ta Arewa maso Yammaci.
Yan bindiga sun kashe sojoji shida yayin da suke hanyar su ta zuwa wurin da aka kai hari a Tati, wani ƙauye da ke karamar hukumar Takum, a cewar Kakakin Sojin.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari