Labaran garkuwa da mutane
An kama shi ne a kan babbar hanyar Abuja zuwa Kaduna lokacin da yake dauke da bindigu biyu da harsasai da kuma mujallu guda takwas da dai sauransu a hannu.
Majiyar ta kuma ce, sojojin da aka kashe na daga cikin dakarun bataliya ta 32 ta sojojin Najeriya da aka tura Shimfida dake fama da barnar tsagerun yan bindiga.
Gusau, Zamfara - Jami'an hukumar yan sanda a jihar Zamfara sun damke wani tsohon Soja wani kasurgumin dan bindiga masu kaiwa yan bindiga makamai a jihar...
Gwamna Aminu Bello Masari na jihar Katsina ya bayyana zarginsa ga mazauna kauyuka da ke kewayen jihar da ba 'yan ta'adda bayanan sirri domin aiwatar ta'addanci.
Shugaban Karamar Hukuma Ya Sha Duwatsu a Hannun Talakawa a Neja. Da mutanen gari suka ji labarin Mohammed Garba Daza ya zo ta’aziyya, sai suka dura kan shi.
Yanzu muke samun labarin cewa, wasu 'yan bindiga sun kitsa sace kanin tsohon gwamnan jihar Ekiti, Isaac Foyose da yammacin ranar Litinin 29 ga watan Agusta.
Jaridar Punch, ta ruwaito cewa, akwai kananan hukumo sama da 40 da ba lallai su kada kuri'u ba a zabe mai zuwa saboda yawaitar harin 'yan ta'adda a shekarar nan
Tawagar IRT dake karkashin sifeta janar na 'yan sanda, ta damke mai kai wa 'yan bindiga bayanan da ya kai ga sace mata da 'ya'ya 2 na 'dan majalisa a Katsina.
An ce tsagrun sun yi bindige wani soja tare da yin awon gaba da wasu jami’an kamfanin gonar mutum biyu da misalin karfe 1:30 na ranar Laraba 24 ga watan Agusta.
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari