Labaran garkuwa da mutane
Yan sanda sun yi ram da wani mutum wanda da bakinsa ya amsa cewa yana neman yadda zai kashe Yakubu Dogara. Kwamishinan Yan Sanda na Bauchi ya bayyana wannan.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya magantu kan batun da ya shafi tsaron Najeriya, ya kuma bayyana cewa shi dai ya san mafita gareta cikin sauki.
A jiya Asabar 20 ga watan Agusta ne wasu ‘yan bindiga suka yi awon gaba da wasu jiga-jigan jam’iyyar APC mutum biyu tare da kashe wasu uku a jihar Imo a Kudu.
A ranar Juma'a, Tukur Mamu, jagoran sulhu tsakanin yan bindiga da iyalan wadanda suka sace a harin jirgin kasan Abuja-Kaduna ya bada sanarwa mai tada hankali.
Yan bindiga masu garkuwa da mutane sun sako Kwamishanan labaran jihar Nasarawa, Hanarabul Mohammed Lawal Yakub, bayan kwashe kwanaki hudu hannunsu a tsare a d
Akwai ‘yar shekara 21 a cikin fasinjojin jirgin kasan Abuja-Kaduna. Wannan Budurwa, Azurfa Lois John ta na cikin barazana, domin ‘yan ta’adda na son ta da aure.
Wata tsohuwa mai shekaru 90, Halimatu Atta da aka sace a harin jirgin kasan Kaduna a watan Maris ta kubuta daga hannun 'yan bindigan da suka hari jirgin Kaduna.
Rahoton gidan talabijin na Channels ya bayyana cewa, 'yan bindigan sun shiga gidan Barista Benedict Azza da ke unguwar Saminaka, a Gusau, suka so sace shi.
Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya bayyana fushinsa, ya ce ya yaba da kokarin sojoji, amma su kara kaimi wajen ragargazar 'yan ta'addan da suka addabi kasa
Labaran garkuwa da mutane
Samu kari