Jihar Kebbi
Jam'iyyar APC mai mulkin jihar Kebbi, ta samu nasara kwamushe baki ɗaya kujerun ciyamomi da kansiloli a zaben kananan hukumonin jihar Kebbi da aka kammala.
Adamu Aliero, sanata mai wakiltar Kebbi ta tsakiya ya kwatanta garkuwa da mutanen da ke ta karuwa a kasa a matsayin abin kunya ga Najeriya, The Cable ta ruwaito
Wasu tsagerun yan bindiga dauke da muggan makamai sun kai farmaki garin Dankade da ke karamar hukumar Danko Wasagu a jihar Kebbi a ranar 14 ga watan Janairu.
A ƙalla mutane 16 ne suka rasa rayukan su a ranar Juma'ah yayin da wasu waɗanɗa ake zargi da zama ƴan bindiga suka kai hari Danko ƙaramar hukumar Wasagu, Kebbi.
Halin da arewa take ciki musamman arewa ta yamma ya zama babban abin damuwa da zubda hawaye, domin rayuwar al'umma a wannan yanki ta zama ba abakin komai ba.
Hukumar NDLEA ta kame wasu motoci makare da kwayoyin da aka dauko daga wani yankin kudu zuwa Kano da Kebbi. An kama Tramadol da sauran kwayoyi miyagu a tireloli
Gwamnatin jihar Kebbi ta ce an sako dalibai 30 da malami daya na kwalejin gwamnatin tarayya (FGC) Birnin Yawuri wadanda ‘yan bindiga su ka yi garkuwa da su.
Rahotannin da ke iso sun bayyana cewa, a halin yanzu an sako daliban da aka sace a kwalejin da ke Yauri na jihar Kebbi watanni shida da suka shude a jihar.
Gwamnan jihar Kebbi, Atiku Abubakar Bagudu, ya sallami shugabannin kananan hukumomi 21 da kansilolin jihar baki ɗaya a wata sanar da aka fitar ranar Alhamis.
Jihar Kebbi
Samu kari