Jihar Kebbi
Wani mummunan al’amari ya cika da iyalai yan gida daya su shida inda gini ya rufto musu sannan ya yi ajalinsu a jihar Kebbi. Ruwan sama ne ya haddasa hakan.
Wannan ambaliya ba kankanin koma baya za ta haifarwa Najeriya ba ta fuskar abincin da ake nomawa a cikin kasa, za ta kawo nakasu ga kokarin gwamnati na ganin an
Hatsarin kwale-kwale ya yi sanadiyar mutuwar wasu mata har su goma da ke a kan hanyarsu ta zuwa biki a karamar hukumar Jega da ke jihar Kebbi a ranar Litinin.
Rundunar ‘Yan sandan jihar Kebbi ta tabbatar da cewar an gurfanar da mahaifin da ya daure dansa a cikin dakin awakai na tsawon shekaru biyu bayan rasa mamansa.
Wata mata ta daure yaro maraya mai shekaru 10, mai suna Jibril Aliyu, na tsawo shekaru biyu a garken tumaki ba tare da abinci isasshe ba a birnin jihar Kebbi.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari, ya yaba da kokarin gwamnonin da aka zaba a karkashin inuwar jam'iyyar APC wajen gudanar da zaben fidda 'yan takarar kujerar gwa
An kama wani ma’aikacin banki mai suna Hussaini Sahabi, bisa zargin yi wa yaro mai shekaru 10 luwadi a jihar Kebbi, tuni kotu ta tura shi gidan gyaran halayya.
Jihohi kadan ne za su iya tsayawa da kafafunsu a fadin Najeriya. Bincike ASCI ya nuna cewa Jihar Katsina ta iya nemo N8b amma ta samu N136b daga asusun FAAC.
An shaidawa manema labarai cewa, kwanaki kadan gabanin hakan ta faru, wasu 'yan bindiga kimanin 20 sun dira a fadarsa rike da bindigu su na tambayar inda yake.
Jihar Kebbi
Samu kari