Kasar Saudiya
Matar da ke jan ragamar babbar hukumar IMF Duniya ta bar aiki. Wannan ba kowa ba ce illa Christine Madeleine Odette Lagarde wanda ake tunani za ta koma babban bankin Nahiyar ta Turai watau ECB
Ana tuhumar Gimbiya Hassa bin Salman ne da sanya mai tsaron lafiyarta, Rani Saidi dukkan Ashraf Eid lokacin da aka same shi yana daukan hotunna a gidan ta a shekarar 2016. Gimbiya Hassa bin Salman 'ya ce ga Sarki Salman bin Abdula
Fitacciyar mawakiyar nan ta turanci, Nicki Minaj, ta bayyana cewa sabanin sanarwar da aka yi a mako da ya gabata, ba za ta ziyarci kasar Saudiyya ba. Da farko dai an tattaro cewa Minaj zata yi wasa ne a filin wasa na Sarki Abdulla
Fitacciyar mawakiyar 'Hip-Hop' dinnan ta kasar Amurka, Nicki Minaj, ta bayyana kudurinta na fasa zuwa kasar Saudiyya kamar yadda kafafen yada labarai a makon da ya gabata. Nicki Minaj ta bayar da dalilin cewa ta canja shawarar...
Babban shehin malamin na Musulunci, kuma sakataren kungiyar Izala ta kasa, Sheikh Kabir Gombe yayi tsokaci akan batun zuwan mawakiyar Turani, Niki Minaj kasar Saudiyya. Kabiru Gombe ya nuna takaicinsa akan yadda wasu suka dauki la
Har yanzu dai batun zuwan mawakiya Niki Minaj kasar Saudiyya don yin waka na ci gaba da kawo kace-nace a shafukan sadarwa. Nicki Minaj dai za ta je kasar ne a ranar 18 ga watan Yuli a wajen taron raye-raye na shekara-shekara.
An bayyana Nicki Minaj a matsayin mawakiyar da za ta gudanar da wasa a gurin wani taro na wake-wake da raye-raye da kasar Saudiyya ke yi duk shekara, wannan lamari ya jawo hayaniya kwarai da gaske a ciki da wajen kasar...
Mun samu labari cewa akwai kujerun Makkah kusan 1,000,000 da ba a saya ba a Taraba tun da kusan Mutum 600 a cikin 1500 ne su ka saye kujerun bana. Watakila kujerun su yi wa Gwamnati kwantai a bana.
Kamar Hausawa kan ce tafiya mabudin ilmi. Mun kawo maku jerin wasu Manyan Kasashen da ‘Yan Najeriya ke da damar shiga babu biza. Wadannan kasashe sun hada har da B/Faso, Iran, dsr.
Kasar Saudiya
Samu kari