Kasar Saudiya
Masarautar Saudiyya ta bayyana cewa, dukkan wanda zai zo aikin Hajji dole ne sai ya yi allurar rigakafin Korona. Hakan wani yunkuri ne na dakile yaduwar cutar.
Kasar Saudiyya ta baiwa mata izinin shiga aikin soja a kasar ta Saudiyya. A baya, kasar ta bada 'yanci ga mata suyi shige da fice zuwa kasashe ba tare da izinin
Rahotanni daga kasar Saudiyya sun bayyana cewa, gwamnatin kasar ta garkame wasu masallatai da aka samu wasu mutane dauke da Korona a ciki. An kuma bude wasu.
Wani jirgin farar hula ya kama da wuta sakamakon harin ranar Laraba da yan tawayen Huthi na Yemen suka kai a filin tashin jiragen sama da ke Kudancin Saudiyya,
Shahararren dan wasan kwallon kafa, Ahmed Musa ya kwatant ingantacciyar alakar da ke tsakaninsa da iyalinsa da abinda ya fi bai wa fifiko a kowanne lokaci.
‘Yan Majalisar wakilai su na binciken saba dokar da Ma’aikatan Kwastam su ka rika yi, sun ce sun gano aika-aikar da Hukumar kwastam su ke yi tun shekarar 2014.
Wasu 'yan Najeriya da suka shiga kasar Saudiyya ba bisa ka'ida an kame su kuma zasu dawo Najeriya a yau. Gwamnatin Saudiyya da Najeriya sun shirya dawowarsu.
An ji karar fashewar wani abu a babban birnin kasar Saudiyya wato Riyadh a ranar Talata 26 ga watan Janairun shekarar 2021 a cewar wakilin kafar watsa labarai n
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta sanar da cewa za ta tura jakadunta 95 zuwa kasashe daban-daban. Hakan ya biyo bayan samun amincewar Shugaban kasa Muhammadu Buha
Kasar Saudiya
Samu kari