Jihar Kano
Rundunar 'yan sanda reshen jihar Kano ta tabbatar da cewa ɗaya daga cikin manyan 'yan daban da take nema, Abba Barakita, ya miƙa wuya tare da wasu 40.
Shahararren mawakin siyasa, Dauda Abdullahi Kahutu da aka fi sani da 'Rarara' ya bayyana cewa Buhari ya lalata kasar da gurbata komai kafin ya sake ta a 2023.
Shugaban jam'iyyar APC, Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya ta ya Tinubu murnar samun nasara a kotun koli, ya shawarci Atiku da Obi su gwada a shekakar 2031.
Shugaban jam’iyyar APC na kasa ya ce Nasiru Gawuna zai karbi mulkin Kano, Abdullahi Ganduje ya fitar da jawabi bayan nasarar da Alhasan Ado Doguwa a kotu.
An ga matasa da suka ƙunshi maza da mata waɗan da suka haddace Alƙur'ani mai girma sun yi cincirindo a gidan Rabiu Kwankwaso domin neman gurbin shiga makaranta.
Attajirin ɗan kasuwan nan ɗan asalin jihar Kano, Alhaji Aminu Ɗantata, ya ƙara yin babban rashi, ɗaya daga cikin jikokinsa, Batulu, ya riga mu gidan gaskiya.
Tsohon shugaban ma su rinjaye a majalisar Tarayya, Alhassan Ado Doguwa ya yi nasara kan abokin takararsa na jam'iyyar NNPP, Salisu Yusha'u a kotun zabe.
Abba Gida-Gida ya fadi yadda aka samu dukiyar yin ayyuka bayan samun gwamnati babu kudi. Gwamna ya ce bai shigo wannan gwamnatin ne domin ya yi sata ba.
An gano yadda tsohon Shugaban Hukumar KASCO da ‘ya ‘yansa su ka wawuri N4bn a Kano, yanzu haka Ana shari’a tsakanin tsohon shugaban da Gwamnatin Abba Kabir Yusuf.
Jihar Kano
Samu kari