Jihar Kano
Jam'iyyar APC reshen jihar Kano ta buƙaci kowane ɓangare ya martaba yarjejeniyar zaman lafiyan da suka sanya wa hannu a hedkwatar yan sanda makon jiya.
Yan Najeriya sun yi martani bayan kotu ta yanke hukunci kan shari'ar gwamnatin jihar Kano da Alhassan Ado Doguwa wanda ake zargi da kisan kai a lokacin zaben 2023.
Shehin Malami, Adam Abdallah Hotoro ya yi magana kan zaben Kano da shari’ar da ake yi, ya ce zaman lafiya da adalci shine a bar mutane da zabin su a jihar Kano.
Felix Morka, kakakin APC na ƙasa ya ce kuskure ne na yau da kullum ya faru shiyasa aka shiga ruɗani kan kwafin takardun hukuncin kotun ɗaukaka ƙara na Kano.
Babbar kotun Tarayya ta yi fatali da korafin Gwamna Abba Kabir kan zargin ta'addanci da ya ke yi wa Alhassan Ado Doguwa, ta umarce shi ya biya Ado diyyar miliyan 25.
A ranar Juma'a ne Majalisar Dinkin Duniya ta karbi wani korafi tare da neman ta binciki Gwamna Abba Kabir Yusuf, kan tashin tashinar da ake yi a jihar Kano.
Yayin da ake dakon hukuncin Kotun Koli, an yi hasashen wanda ya fi alamun haske a tsakanin Gwamna Abba Kabir na Kano da Caleb na Plateau da Dauda Lawal na Zamfara.
Lauyan NNPP ya gabatar da korafin da ake sa rai za su sa Abba Kabir Yusuf ya tsira a kotun koli. Wole Olanipekun, SAN ya nunawa kotu yadda aka cinyewa NNPP kuri’u.
Mallam Sani Umar, mahaifin yarinyar da aka yi wa kisan gilla a Kano ya roki Abba Kabir da ya dakatar da sauya wurin shari'ar saboda komai na iya faruwa.
Jihar Kano
Samu kari