Jihar Kano
Musa Ilyasu Kwankwaso, ya yi magantu kan sarautar Kano inda ya ce Sanusi Lamido Sanusi Sarkin gwamnati ne, Aminu Ado Bayero kuma na Sarkin al’umma.
Tsohon ɗan takarar kujerar Majalisar Dokokin Kano, Hon. Adnan Mukhtar TudunWada ya soki ziyarar da ɗan shugaban ƙasa, Seyi Tinubu ya kawo jihohin Arewa.
Alhaji Nasiru Ahali, attajiri kuma ɗaya daga cikin shuwagabannin masana’antu na farko a Kano, ya rasu yana da shekaru 108, inda za a yi jana’izarsa a Kurna Asabe.
Gwamnatin Kano ta umarci hadiman da aka nada mukamai daban daban da su gaggauta bayyana adadin kadarorin da suka mallaka ga hukumar da'ar ma'aikata.
Al'umma sun taso Sanata Rabiu Kwankwaso a gaba inda ake sukarsa saboda kin fadin ra'ayinsa kan dokar ta-ɓacin da aka kafa a jihar Rivers da Bola Tinubu ya sanya.
Fitacciyar 'yar gwagwarmaya ta bayyana cewa akwai yiwuwar gwamnatin tarayya ta fara amfani da dokar ta baci wajen kuntatawa wasu jihohin adawa a kasar nan.
Hukumar FAAN ta fara rusa gine-gine a rukunin gidajen ma'aikatan filin jirgin sama da da ke Kano, mazauna wurin sun yi watsi da lamarin, sun nufi kotu.
Sarkin Kano na 15, Aminu Ado Bayero ya samu tarba daga tsohuwar minista, Dr Betta Edu a gidanta da ke Calabar a jihar Cross River domin yin buda baki.
Gwamnatin Abba Kabir Yusuf ta nada sababbin mukamai, inda aka zabo da yawa daga cikinsu matasan 'yan siyasa, daga ciki har da Auwal Lawan Aramposu.
Jihar Kano
Samu kari