Jihar Kano
Kwamishinan yada labarai da harkokin cikin gida na jihar Kano, ya yi kiran da a yi wa dan majalisa mai wakiltar Dala, Ali Sani Madakin Gini, kiranye daga majalisa.
Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso ya yi kira ga yan sanda da gwamnatin Bola Tinubu kan karyar kai hari Kano ana gobe Maulidi. Ya taya murnar gama taron lami lafiya.
Waau miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Kano. 'Yan bindigan sun yi garkuwa da diyar wani babban attajiri a harin da suka kai da safe.
Dan takarar shugaban kasa a LP, Peter Obi, ya gana da fitaccen jigon jam’iyyar APC a jihar Kano, Alhaji Abdulsalam Abdulkarim Zaura, a ofishinsa da ke Abuja.
Rikicin da ya shiga shiga tsakanin Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da Abdullahi Umar Ganduje ya jawo gaba mai tsanani a tsakanin jagororin biyu na tsawon shekaru.
Mataimakin shugaban kasa, Sanata Kashim Shettima, ya yaba wa darikar Tijjaniyya kan kokarinta na hada kan Musulmai tare da kawo zaman lafiya a kasa.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya bayyana godiyarsa ga mahalarta maulidin Kano. Gwamnan ya yaba wa kokarin sarkin Kano Muhammadu Sanusi II.
Asusun UNICEF ya ce yara 9.6% a Kano ne ke da iya karatu, yayin da ta ke ci gaba da inganta makarantu, horar da malamai, da samar da fasahar karatu ga yara.
Kwana biyu da rasuwar tsohon Ministan Abuja, Laftanar-janar, Jeremiah Useni, Sanata Rabiu Kwankwaso ya yi jimami bayan samun labarin mutuwarsa a ranar Alhamis.
Jihar Kano
Samu kari