Jihar Kano
Rundunar 'yan sandan Kano ta bayyana cewa jama'a su yi taka tsan-tsan da wuraren da ake taruwa, saboda an samu rahoton wasu bata gari za su kai hari.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya nada shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje da tsohon mataimakinsa, Nasiru Yusuf Gawuna sababbin mukamai.
Rundunar 'yan sandan jihar Kano ta kama 'yan fashi da makami sun tare hanya a tsakiyar birnin Kano suna sace sacen wayoyi. Za a gurfanar da su a kotu.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bukaci sojoji da su shiga cikin dazuzzuka domin fatattakar 'yan bindigan da suke boye a ciki.
Hukumar NDLEA ta kama wani Malam Sabo da ke noma tabar wiwi a jihar Kano. A cikin wani bidiyo, dattijon ya fadi yadda jami'ai suka kama shi a cikin gonarsa.
Yayin da wata mata ta zargi yanke mata mahaifa ba da izininta ba, Asibitin Koyarwa na Aminu Kano (AKTH) ya yi martani kan zargin da ya faru a 2017.
Bayan kalaman Usman Soja Boy kan shirya fina-finai a masana'antar Kannywood, furodusa Abdulaziz Dan Small ya kalubalanci mawakin kan alfaharin da ya yi.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf ya ba da umarnin ɗaukar Hassana Nazifi, makauniyar da ta kammala digiri a BUK aiki nan take, ya ce za a naɗa ta muƙami.
Gwamnatin Kano ta yi karin haske kan Naira biliyan 2.3 da ta kashe wajen sayen dabbobi domin raba wa mata domin dogaro da kai a jihar bayan shan suka.
Jihar Kano
Samu kari