Jihar Jigawa
Jami'an rundunar Hisbah a jihar Jigawa, arewa maso yammacin ƙasar nan, sun samu nasarar kame mata masu zaman kansu 44 da kuma kwace kwalaban barasa sama da 600
Tsohon gwamnan jihar Jigawa ya yiwa APC wankin babban bargo, inda ya siffanta jam'iyyar da cewa, ita juya ce ta gagara haifar wani abu mai amfani tun hawarta mu
Rahoto ya nuna cewa tun bayan ɓarkewar cutar amai da gudawa wato kwalara a jihar Jigawa, sama da mutum 500 sun mutu, yayin da wasu fiye da 20,000 suka harbu.
Yan sandan jihar Jigawa sun kama wani makiyayi mai shekaru 25, wanda aka zargi ya kutsa cikin gonakin wasu ya lalata kayan gona na N200,000 a kauyen Takatsaba
Tsohon gwamnan jihar Jigawa, Sule Lamido, ya ce Nigeria ba ta da shugabancin da ake bukata domin tunkarar kallubalen rashin tsaro a kasar, The Cable ta ruwaito.
Tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma babban jigon jam'iyyar PDP, Sule Lamiɗo, ya caccaki manyam jam'iyyun siyasar ƙasar nan, yace Najeriya ba zata taba cigaba ba.
Sule Lamido ya gana da tsohon shugaban kasar Najeriya, Olusegun Obasanjo, sun tattauna kan batun tsaron Najeriya. Obasanjo ya ce zai yi mai yiwuwa don ceto Naje
Gwamnatin jihar Jigawa ta sanya dokar hana hawa babura a fadin jihar bisa ganin yadda lamurran tsaro ke kara tabarbarewa a fadin jihar da ma kasa baki daya.
Rundunar yan sanda a Jihar Jigawa ta kama wasu dalibai 6 da suka kutsa gidan wani bawan Allah suka aske masa gashin kansa karfi da yaji, News Wire NGR ta ruwait
Jihar Jigawa
Samu kari