Jihar Jigawa
Yan sanda a Jihar Jigawa sun kama mutane biyu da ake zargi da kashe jami'in hukumar shige da fice da kuma garkuwa da mahaifiyar sanatan APC mai wakiltar Kano t
Sule Lamido yana shari’a da EFCC da ‘ya ‘yansa Aminu Sule Lamido da Mustapha Sule Lamido. Alkali yace dole a binciki Sule Lamido da ‘Ya ‘yansa a kan zargin sata
Yawan wadanda suka rasa rayukansu a ambaliyar ruwan Jigawa sun kai mutum 92 a fadin jihar yayin da Gwamna Muhammad Badaru ya shilla kasar waje ya tafi hutu.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen Jihar Jigawa a hana mutanen gari a karamar hukumar Birniwa birne wasu mutum bakwai da ransu. An gano cewa an yi jayayya tsak
Ibtila'in kwararar ruwa daga tafki da Dam-Dam sakamakon yawan saukar ruwan sama a daminar bana na cigaba jarabtar mazauna yankin Ringim LGA, a jihar Jigawa
Rahoton da muke samu daga jihar Jigawa da safiyar nan na nuni da cewa wata tukunyarGas ta yi sanadin jikkata mutaneda dama, shaguna da Gidaje sun kone a Jigawa.
A kalla yara uku ne suka rasu a yayin da wani gini ya rufta a ranar Alhamis a karamar hukumar Dutse bayan ruwan sama kamar da bakin kwarya, in ji yan sanda.
Rundunar yan sandan Najeriya reshen Jihar Jigawa ta tabbatar da rasuwar jinjiri dan wata bakwai da mata hudu a hatsarin kwale-kwale a karamar hukumar Guri. Mai
Tinubu ya sanar da ba da wannan tallafi ne jim kadan bayan ganawarsa ta jaje da gwamna Muhammad Badaru na Jigawa, a birnin Dutse ranar Talata 6 ga watan Satumba
Jihar Jigawa
Samu kari