Ilimin Kimiyya
Wani malami dan Najeriya da ke koyarwa a Jami'ar Kabale da ke kasar Uganda ya rasa aikinsa bayan an same shi da laifin 'lalata da dalibansa' mata don basu maki.
Wata jami'a a kasar Uganda ta sha suka saboda umurtar dalibanta masu karatun aikin jinya da unguwar zoma su yi gwajin juna biyu kafin rubuta jarrabawar karshe.
Tatsuniyar cewa, attajirai zaman shantakewa suke yayin da wasu ko kuma dukiyarsu ke kara kanta da kanta ba lallai ya zama gaskiya ba saboda abubuwan gaskiya.
Daliban makarantun sakandare a halin yanzu suna zanga-zanga a titunan Bauchi kan wata sabuwar doka da gwamnati ta kawo na raba mata da maza a makarantu. Daliba
Hukumar Kula da Harkokin Sadarwar ta Najeriya ta gano wasu abubuwan da ka iya kawo tsaiko ga 'ya kasa a kan manhajar Google Chrome da dai sauran ababen na'ura
Duniya na kara ci gaba, a yanzu dai 'yan dako sun kusa daina amfani da karfi wajen tura amalanken daukar kaya saboda wani mutum ya samo musu sauki a aikin.
Alamu sun bayyana cewa gwamnatin tarayya na shirin bude jami'o'in Najeriya duk da yajin aikin kungiyar Malaman jami'a watau ASUU. A cewar majiyoyi a ma'aika
Farfesa Emmanuel Osodoke, shugaban kungiyar malaman jami'o'in Najeriya, ASUU, ya kira wasu jami'o'in jihohin Najeriya a matsayin makarantun 'bogi', The Cable t
Kungiyar Malamai Masu Koyarwa ta Jami'o'i reshen jami'ar Nnamdi Azikiwe ta snar da shiganta yajin aikin sai baba ta gani bayan amincewar malaman jami'ar UNIZIK.
Ilimin Kimiyya
Samu kari