Hotunan Aure
Tabbass Hausawa sun yi gaskiya da suka ce matar mutum kabarinsa, hakan ce ta kasance ga wani matashi dan jihar Bauchi da ya auri wata budurwa duk da nakasarta.
Bayan shugaban majalisar dattawa Ahmed Lawan yayi nashi, mataimakin gwamnan jihar Neja, Ahmed Muhammed Ketso ma ya auri tsalelliyar amarya 'yar Shuwa Arab.
Hotunan auren wasu masoya inda amaryar ta sanya nikabi a wajen liyafar aurensu ya haddasa cece-kuce a Twitter, abun ya birge wasu, wasu kuma sun sha mamaki.
Shahararriyar matashiyar nan ta kasar Ghana, Abena Moet wacce tayi aure, ta yi korafin cewa da zaran mace tayi aure sai miji yayi ta aikenta ba ji ba gani.
Soyayya ruwan zuma kuma duk abunda Allah ya tsara sai ya tabbatar, hakan ce ta kasance da wata matashiya @Raahmatuallah inda ta hadu da mijinta a nan Twitter.
Wata mata yar Najeriya mai suna Khadaijat Kabir Ali Mai Katifa ta riga mu gidan gaskiya kwanaki biyar bayan daura mata aure. An daura wa Khadija aure ne da Ibra
An daura aure tsakanin tsohon Kakakin Majalisar Wakilai ta Najeriya, Dimeji Bankole da sahibarsa, Aisha Shinkafi Sa'idu, diyar gwamnan Jihar Kebbi, Atiku Bagudu
Sabanin rade-radin da mutane suka tayi game da wasu ma'aurata da aka zarga da yin auren zobe a jihar Kano, ashe dai a masallaci aka daura auren bisa Sunnah.
Ana iya jin labarin tagwaye da suka shaku da juna har ta kai baza a iya raba su ba, amma ba a saba jin su auri mutum daya saboda wannan dalili ba. To, wannan ne
Hotunan Aure
Samu kari