Hajjin Bana
Saudiyya na san ran yawan mahajjata su karu sannan kuma za ta rika aiki da takardun biza daga badi - A da can ba a bukatar biza wajen shiga aikin hajji ko umrah
Sakataren hukumar kula da Alhazai shiyar jihar Bauchi, Alhaji Abdullahi Hardawa yace sun bar wata mahajjata a Saudi Arabia sakamakon batar da fasfo na ta
Mahukuntan tsaro a kasar Saudiyya sun cafke wani Alhaji da kasar Nigeria bisa dalilin daukar wani abinda da fada a kasa shi kuma ya tsinta a harabar Haramin na
A cewarsa, burin matarsa na karshe shine Allah ya karbi ranta a Makkah. Mahuta yayi bayanin cewa matarsa ta rasu bayan ta kammala aikin hajji a wannan shekarar.
Akwai wasu muhimman ibadoji guda 7 da ake bukatar dukkanin Musulmi yayi a ranar 9 ga watan Zulhijja, wato ranar Arafa, wanda aka fi sani da jajibarin Sallah.
Kasar Saudiyya na bukatar dabbobi 120,000 duk sati daga kasar Najeriya, tana bukatar naman halal. Wajibi ne ga mahajjata su yanka dabba yayin aikin hajji
In Ajali yayi kira: Allah ya karbi ran watai maniyaciya a filin tashin jirgin sama a Sokoto, an fara jigilar maniyyata aikin hajjin bana zuwa kasa mai tsarki
Alamu sun bayyana cewa fiye da rabin maniyyatan jihar Jigawa ba za su samu damar gudanar da aikin Hajjin bana sanadiyar gazawar da suka yi wajen bayar da cikon
Maniyyata aikin hajji daga Najeriya zasu akalla N1,500,000 kafin su sami daman sauke babban rukunin musulunci bana. Zuwa yanzu, hukumar kula da ayyukan Hajji ta
Hajjin Bana
Samu kari