Akwatin zabe
Bayan dogon da akayi tun ranar Lahadi, an koma cibiyar tattara kuri'un zaben shugaban kasa dake gudana yanzu haka a birnn tarayya Abuja, unguwar Garki Area 8.
Hukumar zabe ta kansa mai zaman kanta wato INEC ta bayyana zaben sanata mai wakiltan Zamfara ta tsakiya da na mazabar Gusau/Tsafe a matsayin ba kamalalle ba.
Bayan kwashe sa'o'i a layi ana ka'da kuri'u, an kammala zabe a wasu runfunan zabe a fadin tarayya kuma tuni an kammala kirga kuma har sakamako sun fara fitowa.
A Kwantar Da Hankali, Ba'a Zubda Gari A Ɗebe Duka Daman Inji Tinubu Ya Gaya Wa Magoya Bayan Sa Na Legos Biyo Bayan Rashin Nasararsa a Legos din A Hannun LP
Mun gano cewar Hukumar Zabe Ta Kasa Wato INEC Ce Take Ƙir-ƙirar Ƙuri'un Shafcin Gizo-da-Koƙi Tana Yadawa da Wata Manufa Boyayyu Nata - Shugaban Labor Party
Da alama Jam'iyyar Labor Party ta Peter Obi Bataji dadin sakamakon Zaben da Yake Fitowa ba, tayi Kira da Kakkausan Murya Da'a Hanzarta Soke Zaɓen Shugaban Ƙasa
Wata baiwar Allah mai ɗauke da juna biyu, Shamsiyya Ibrahim, ta yanke jiki ta fadi a layin zabe a Tsafe, Allah ya mata cikawa yayin da aka kaita Asibitin garin.
Farfesa Mahmud Yakubu, shugaban hukumar zabe ta kasa INEC ya ve babu wanda za'a hana jefa kuri'a matukar kafin 2:30 na rana yana kan layi a rumfar zabensa.
Duk a Cikin Shirye-Shiryen Da Take yi, na Gudanar da Sahihin Zabe Karbabbe Gwamnatin Tarayya ta Garƙame Iyakokin Najeriya, Domin Gudanar da Babban Zaɓen Ƙasa.
Akwatin zabe
Samu kari