Akwatin zabe
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa watau INEC tace duk ɗan siyasan dake sayen katunan zaɓe tana gargaɗinsa da ya daina domin ba amfanin da zasu masa a 2023.
A jiya, Kwamishinan zabe na Imo, Farfesa Sylvia Uchenna Agu ya sanar da cewa an kawo masu hari. An kai wa Ofishin INEC hari a karo na 4 cikin kwana 20 a jihar.
Shugaban INEC na kasa, Farfesa Mahmood Yakubu ya ce hare-hare da ake kai masu da kuma sayen kuri’u za su iya kawo barazana a zaben 2023 da hukumar za ta shirya.
Malamin addinin iliama a kaduna Shiek Ahmed Gumi yace gwamnatoci na asarar kudi wajen gina gadojin sama maimakon gina mutane da ilimi ko kuma inganta ilimin
Kwamishinan Hukumar INEC, Mallam Mohammed Haruna yace wasu suna sayen katin PBC. A rahoton za a ji USAID, IFES suna goyon bayan aikin NESSACTION a Najeriya.
Hakan na zuwa ne a daidai lokacin da ya yaba wa Majalisar Dokoki ta Kasa mai ci a kan amincewa da sabon kudirin gyaran dokar zabe, wanda Buhari ya kawo a mulki
Shugaban INEC ya koka a kan yadda ‘yan siyasa suke sayen kuri’un zabe, yace duk gyare-gyaren da ake yi wa dokar zabe, ‘yan siyasa na fito da miyagun dabaru.
Labari ya iso mu cewa, an gudanar da zaben kananan hukumomi, amma jam'iyyar PDP ta tafi kotu, ta sa an soke zaben kamar yadda rahotoanni suka bayyana a yau.
INEC ta kawo sababbin dabarun zamani da za tayi amfani da su domin rage magudin zabe. Shugaban jam’iyyar APC na kasa, Sanata Abdullahi Adamu yana tsoron hakan.
Akwatin zabe
Samu kari