Labaran kasashen waje
Legit.ng Hausa ta kawo muku jerin kasashe 10 da ke fama da mummunan rashin wutan lantarki kwata-kwata a yankinsu. Najeriya ta kasance ta farko a jerangiyar.
Wanda yafi kowa kudi a duniya ya tafka mummunar asarar da ya saukar dashi daga matsayin wanda yafi kowa a duniy; yayin da Jeff Bezos ya dale kan matsayin nasa.
Kasar Saudiyya ta baiwa mata izinin shiga aikin soja a kasar ta Saudiyya. A baya, kasar ta bada 'yanci ga mata suyi shige da fice zuwa kasashe ba tare da izinin
Shugaban kasar Faransa ya kalubalanci shugabannin Afrika su mayar da hankali kan yakar 'yan ta'adda a yankin Afrika ta yamma. Ya kuma bayyana goyon bayansa.
Shugaban kasar Najeriya ya yaba da kokarin Ngozo Okonjo-Iweala na yin nasara a zaben WTO. Ya bayyana hakan da daga sunan Najeriya a fadin duniya baki daya.
Ngozi Okonjo-Iweala a yau za ta zama mace ta farko kuma 'yar Afrika ta farko da za ta rike kujerar DG kungiyar ciniki ta duniya (WTO). Yau dai za a nada ta.
Rahotanni daga kasar Saudiyya sun bayyana cewa, gwamnatin kasar ta garkame wasu masallatai da aka samu wasu mutane dauke da Korona a ciki. An kuma bude wasu.
Labari da duminsa, ranar Litinin mai zuwa, 15 ga watan Fabrairu za a nada sabon Darakta-Janar na kungiyar WTO. An bayyana gudanar da taron a da misalin kar 3:00
Ba a Najeriya kadai aka taba haramta kudaden intanet ba. Baya ga Najeriya, akwai kasashe bakwai da su ma suka dauki matakin haramta kudaden intanet a duniya.
Labaran kasashen waje
Samu kari