Labaran kasashen waje
Kasar Indonesiya ta bayyana danamar ta ga yadda aka ci zarafin jakadan Najeriya dake a kasar ta Indonisiya. An gano jakadan na Najeriya ana cin zarafinsa a kasa
Wata tsohuwa da danginta sun shiga farin ciki yayin da suka gane wasu kudaden da suka zubar a shara kuma aka dawo musu dasu cikin kasa mintuna 10 in ji rahoto.
Wata budurwa ta ce ga garinku nan yayin da take sheke ayarta tare da saurayinta a cikin mota. Wannan ya faru ne sakamakon bugun zuciya da ya same ta nan take.
Shugaban kasar Nijar ya yaba da irin namijin aikin da gwamna Zulum ke yi a yankin arewa maso gabas na yaki da Boko Haram da kuma tallafawa 'yan gudun hijira.
Cibiyar binciken manyan laifuka a Amurka ta kwamuso wasu 'yan Najeriya da ke damfarar gwamantin Amurka cikin wani shirin tallafin marasa aikin yi na kasar.
Jamhuriyar Benin ta ce za ta ci gaba da adana Sunday Igboho a magarkama saboda ta gano wasu manyan laifuka da ya aikata a jamhuriyar ta Benin lokacin da ya shig
Mutumin da ya yi yunkurin kashe shugaban kasar Mali ya mutu a magarkama yayin da ake ci gaba da bincike kan dalilai da suka jawo har ya hari shugaban kasar.
Gwamnatin kasar Saudiyya ta sanar da ranar da za a bude kofa kowa ya shigo ayyukan Umrah. Sai dai, kasar ta sanya wasu ka'idojoji kan wasu kasashe tara (9).
Wani dan kasar Denmark da ya taba zanen batanci ga Annabi Muhammad SAW ya bakunci lahira bayan shafe shekaru yana boye-boye da masu barazanar kasheshi a duniya.
Labaran kasashen waje
Samu kari