Labaran kasashen waje
Wani birni mai cike da walwala a Kamaru mai suna Bamenda a yanzu ya zama mayanka da zangon mutuwa tun bayan barkewar yaki shekaru biyar da suka gabata zuwa yau.
Yayinda Maza ke jagorantar yawancin kasashen duniya a tarihi, Mata sun fara mamaye kujerun shugaban kasa da manyan mukamai a duniya.Ga jerin wasu kasashe..
Gwamna Nyesom Wike na Ribas ya tabbatar ya bayyana yadda tawagarsa ta tattauna da dan takarar shugaban kasan APC Asiwaju Ahmed Bola Tinubu a yunkurin tabbatar
A yau ne wasu hotuna suka karade kafafen sada zumunta, inda aka ga tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo tare da wasi jiga-jiga siyasar Najeriya a Landan.
Wani farfesan kasar Koriya ta Kudu masi suna Cho Jae-weon ya ba da mamaki yayin da ya kirkiri wata na'urar sarrafa toroso zuwa wani abu mai amfanin gaske...
A cewar wani rahoto daga jaridar Business Insider, lamarin hauhawar farashin kayayyaki a duniya ciki har da nan Najeriya da sauran kasashen Afirka, shi jawo
Wani tsoho mai shekaru 66 dan kasar Ghana mai suna Isaac Antwi da ke tallan mangoro ya bayyana irin gwagwarmayar rayuwa da yake fama da ita, kana ga talauci.
Dan damben Duniya Anthony Joshua ya sake rasa kambu a hannun Oleksandr Usyk. A zagaye uku na karshe da suka rage ne Usyk ya nunawa Duniya cewa shi gwarzon gaske
Matashi dan Najeriya da ya gwangwaje wajen zabo mata, ya auro wata baturiya, inda ya yada bidiyonsu mai ban sha'awa, amma ya jawo cece-kuce a shafin intanet.
Labaran kasashen waje
Samu kari