Labaran kasashen waje
Wani malami dan Najeriya da ke koyarwa a Jami'ar Kabale da ke kasar Uganda ya rasa aikinsa bayan an same shi da laifin 'lalata da dalibansa' mata don basu maki.
Wani bidiyo ya nuna yadda aka bankado wasu kudade da aka boye a cikin akwati a kasar Burtaniya. Ana kyautata zaton kudi ne na haram, ana ci gaba da bincike.
Wasu yan Najeriya a dandalin sada zumunta sun rika sukar Shugaba Buhari kan amsar da ya bawa Sarki Charles na Ingila da ya masa tambaya ko yana da gida a Ingila
Kasar Senegal ta yi yunkurin nemo malaman tsubbu domin yiwa Mane jinyar ciwon kafan da ya kamu dashi a wani wasan da ya bugawa Bayern Munich a cikin makon nan.
Wata jami'a a kasar Uganda ta sha suka saboda umurtar dalibanta masu karatun aikin jinya da unguwar zoma su yi gwajin juna biyu kafin rubuta jarrabawar karshe.
Akalla ‘Yan Najeriya 8 da ke zaune a Amurka su ka samu nasara a zaben ‘Yan Majalisa da aka yi. A Georgia bakeke biyar suka yi nasara a jam'iyyar Democrat mai-ci
Abin mamaki ya faru a zabukan tsakiyar zango na Amurka inda mutane suka sake zaben dan majalisar jihar Pennsylvania, Tony DeLuca duk da cewa ya mutu kafin zabe.
Kasar Birtaniya ta sake sabbunta rahoton shawarwari na tafiye-tafiye da ta fitar inda ya yanzu da lissafa wasu jihohin Najeriya 12 da akwai barazanar hari.
Dan kwallon kafa na Ivory Cost, Didier Drogba ya bayyana gaskiyar lamari kan jita-jitan da ake yadawa cewa ya shiga addinin Muslunci a kwanakin baya kadan.
Labaran kasashen waje
Samu kari