Fittaciyar Jarumar Kannywood
Daga kan Kamal Aboki har zuwa Aminu S. Bono, Legit Hausa ta yi nazarin wasu jaruman Kannywood da suka riga mu gidan gaskiya a 2023, mutuwarsu ta girgiza jama'a.
Jarumar Kannywood da Nollywood Rahama Sadau ta cika shekaru 30 da haihuwa, ta yi kalamai masu ratsa zuciya. An haifi jarumar a ranar 7 ga watan Disamba 1993 a Kaduna
Khadija Mainumfashi ta ba da hakuri bayan shugaban hukumar tace fina-finai, Abba Al-Mustapha ya sanar da haramta mata shiga duk harkokin Kannywood.
Jaruma Saudat ta ce akwai mata da ke shiga Kannywood don tallata kansu ga manyan mutane, sannan ta zargi wasu manya a masana'antar da yi wa sabbin zuwa kan ta waye.
Fitacciyar jarumar masana’antar shirya fina-finai ta Kannywood, Aisha Humaira, ta yi alkawarin biya wa marigayi Aminu S. Bono dukkan bashin da ake bin sa.
Shahararriyar jarumar fina-finan masana'antar Kannywood, Aisha Najamu ta bayyana cewa ba za ta taɓa fitowa a fina-finan da suka ci mutunci al'adar Hausawa ba.
Shahararren jarumi a masana'antar shirya fina-finan Hausa, Daddy Hikima, ya samu karuwar diya mace, ya wallafa hotunanta a shafin sa na Instagram
Malam Ali a Kwana Casa’in zai yi shekaru 2 bai fito a wasan kwaikwayo a Kano ba. Tauraron ya yi suna a dandalin sada zumunta na zamani na Tik Tok .
Mawakan Kannywood sun kai wa Buhari ziyara a gidansa da ke Daura, sun nuna goyon bayansu gare shi. Hakan na zuwa jima kadan bayan da mawaki Rarara ya caccaki Buhari.
Fittaciyar Jarumar Kannywood
Samu kari